Would you like to receive notifications on latest updates of the following headlines?

Taimakon Shugaba Tinubu Wajen Nasarar Aiki Shine Burina –Yahaya Bello

BY Hauwa Aliyu Balasa September 23, 2023 0
Gwamnan jihar Kogi Yahaya Bello, a ranar asabar ya bayyana cewa ba shi da wani buri a siyasance a yanzu sai dai ya taimaka wa shugaba Bola Tinubu wajen samun nasara. Da yake magana game da matakin da zai dauka na gaba bayan zama gwamna, kasancewar yana daya daga cikin manyan ‘yan takarar shugaban kasa a zaben fidda gwani na jam’iyyar All Progressives Congress (APC). Gwamna Yahaya Bello ya yi wannan magana ne a wani taron tattaunawa da manema labarai a wajen taron GYB na shekara-shekara kuma wannan shine karo na uku wadda yake da taken 3rd Annual GYB for Nigerian Political & Crime Correspondents/Editors ranar Asabar a Abuja. Yayin da yake nuna godiya da jinjina ga Ubangiji madaukakin sarki ya ce, “Na gode wa Allah bisa nasarorin da na samu a matsayina na gwamnan Kogi,na san yadda na tarar da jihar kuma ina farin ciki da inda na kai jihar a yanzu. Kuma ina imanin cewa dan takarar jam'iyyar APC, Usman Ododo, zai gina katafaren tushe da muka shimfida wa Kogi." A cewarsa, zaben gwamnan jihar Kogi a watan Nuwamba zai kasance babbar nasara ga jam’iyyar APC domin jam’iyyar ce zata cigaba da ci a jihar Kogi haka kuma ta zo zama daram. Inda ya cigaba da cewa “Haɗin kan mu shi ya sa APC ta yi nasara a Kogi kuma za ta ci gaba da samun nasara. Jam’iyyar mu daya ce. Haka kuma akwai hanyoyin ko muce dabarun cikin gida a APC don magance matsaloli kuma a koyaushe muna amfani da hakan. Anyi kira ga yan gari da su guji fadan kabilanci koh addini domin gujewa yin haka ne zai sa a samu zaman lafiya da cigaba a jihar. Shugaban kungiyar ta NUJ ya bayyana cewa a lokutan zabukan da suka gabata na kawo kalubale da damammaki ga ‘yan jarida wajen sauke nauyin da ya rataya a wuyansu na masu sa ido kan al’umma. Daga karshe yana ƙarfafawa dukkan yan jarida da su tunkari aikin dabisa sanin ma'anar aiki, kana kuma da sanin cewa ingancin rahoto na iya yin tasiri ga makomar ƙasarmu.

FEATURED:

YOUR TOP FEEDS
South Korea and UK to Co-Host Second Global AI Summit in Seoul
BY Samuel O . Adeniyi May 20, 2024 0

South Korea and the United Kingdom will co-host the second global AI summit in Seoul this week, as t...

YOUR TOP FEEDS
NITOA Seek FG Import Waiver for Spare Parts for Trawler Vessels
BY Abiodun Saheed Omodara May 20, 2024 0

The Nigerian Trawler Operators Association (NITOA) has urged the federal government to provide waive...

YOUR TOP FEEDS
11 Cities in The World Named Lagos
BY Ebiakuboere England May 20, 2024 0

It is amazing how cities from different parts of the world, and geo-political zones share the same n...

YOUR TOP FEEDS
Iran President Raisi Dies In Helicopter Crash, Replaces with Vice
BY Benedicta Bassey May 20, 2024 0

President Ebrahim Raisi died on Monday after his helicopter crashed in a mountainous region of the c...

YOUR TOP FEEDS
Workers Kick Against FG N48,000 Minimum Wage
BY Benedicta Bassey May 20, 2024 0

The Nigeria Labour Congress on Monday kicked against the federal government paltry N48,000 new minim...

YOUR TOP FEEDS
US Fixes Sept 15 Deadline To Withdraw Troops from Niger
BY Benedicta Bassey May 20, 2024 0

The United States has commenced the process for the withdrawal of its military forces from Niger Rep...

YOUR TOP FEEDS
UK Aviation Raise Concerns Over Air Peace Safety Violations
BY Abiodun Saheed Omodara May 20, 2024 0

The UK Civil Aviation Authority has expressed worries about safety violations by Nigerian airline, A...

YOUR TOP FEEDS
UK Aviation Raise Concerns Over Air Peace Safety Violations
BY Abiodun Saheed Omodara May 20, 2024 0

The UK Civil Aviation Authority has expressed worries about safety violations by Nigerian airline, A...

YOUR TOP FEEDS
Rudeboy Queries Upcoming Artists' Techniques For Fame
BY Ebiakuboere England May 20, 2024 0

Famous Nigerian singer Paul Okoye, popularly known as Rudeboy, has taken to social media to express...

OTHER ARTICLES:

20th May, 2024
South Korea and UK to Co-Host Second Global AI Summit in Seoul
BY Samuel O . Adeniyi May 20, 2024 0

South Korea and the United Kingdom will co-host the second global AI summit in Seoul this week, as t...


NITOA Seek FG Import Waiver for Spare Parts for Trawler Vessels
BY Abiodun Saheed Omodara May 20, 2024 0

The Nigerian Trawler Operators Association (NITOA) has urged the federal government to provide waive...


11 Cities in The World Named Lagos
BY Ebiakuboere England May 20, 2024 0

It is amazing how cities from different parts of the world, and geo-political zones share the same n...


Iran President Raisi Dies In Helicopter Crash, Replaces with Vice
BY Benedicta Bassey May 20, 2024 0

President Ebrahim Raisi died on Monday after his helicopter crashed in a mountainous region of the c...


Workers Kick Against FG N48,000 Minimum Wage
BY Benedicta Bassey May 20, 2024 0

The Nigeria Labour Congress on Monday kicked against the federal government paltry N48,000 new minim...


US Fixes Sept 15 Deadline To Withdraw Troops from Niger
BY Benedicta Bassey May 20, 2024 0

The United States has commenced the process for the withdrawal of its military forces from Niger Rep...


UK Aviation Raise Concerns Over Air Peace Safety Violations
BY Abiodun Saheed Omodara May 20, 2024 0

The UK Civil Aviation Authority has expressed worries about safety violations by Nigerian airline, A...


UK Aviation Raise Concerns Over Air Peace Safety Violations
BY Abiodun Saheed Omodara May 20, 2024 0

The UK Civil Aviation Authority has expressed worries about safety violations by Nigerian airline, A...


Rudeboy Queries Upcoming Artists' Techniques For Fame
BY Ebiakuboere England May 20, 2024 0

Famous Nigerian singer Paul Okoye, popularly known as Rudeboy, has taken to social media to express...


Germany To Improve Visa Issuance Process for Nigerians - Envoy
BY Benedicta Bassey May 20, 2024 0

The German Ambassador to Nigeria, Mrs Annett Gunther, has revealed that plans are underway to fast t...


More Articles

Load more...

Menu