Would you like to receive notifications on latest updates of the following headlines?

Default Profile Image

Hauwa Aliyu Balasa

-

AUTHOR’S ARTICLES

An Hana Yan Jarida Daukan Hukuncin Zaman Kotun Karar Apc

A ranar Laraba ne aka hana ‘yan jarida shiga harabar kotun da kotun sauraron kararrakin zaben gwamnan jihar Kano za ta yanke hukunci kan karar da jam’iyyar All Progressives Congress (APC) da dan takararta suka shigar a gabanta a zaben ranar 18 ga watan Maris. A baya dan takarar gwamna na jam’iyyar...

1 year ago

Argungu Gagarumar Bikin Al'adu Na Kamun Kifi

Bikin argungu wata hanya ce ta rayuwa ga al’ummar jihar Kebbi. Bikin yana kiyaye al'ada kuma yana inganta rayuwar su,ana gudanar da shi shekara-shekara kuma akan yi sa ne a watan Fabrairu kuma yana nuna ƙarshen lokacin noma da kuma lokacin kamun kifi. Bikin ya samo asali ne da farko bisa tsarin iba...

1 year ago

Dalilin Katsewar Wutar Lantarki A Sassan Birnin Tarayya Abuja-Aedc

Kamfanin Rarraba Wutar Lantarki ta Abuja, AEDC, ya ce matsalar fasaha da ta samu da feeder shi ne ya sa wutar lantarki ta katse a yankunan Mabushi, Jahi, Kado Kuchi da sauran yankunan babban birnin tarayya. Kamfanin ya sanar da hakan ne a ranar Talata ta shafin ta na yada zumunta na X wato tweeter...

1 year ago

Da Dumi-Dumi: Farashin Danyen Mai Yayi Tashin Goron Zabi

Bisa wani nazari da aka yi kan farashin mai a duniya a ranar Talata, 19 ga watan Satumba ta hanyar Farashin mai ya nuna cewa danyen mai na Brent ya kai dala $95.06 a kan kowacce ganga da karfe 5:36 na safe agogon GMT+1. Tashin farashin man fetur ya samo asali ne saboda dalilai da dama wadda ya hada...

1 year ago

Hawan Durbur Kayataccen Buki A Kasar Hausa

Kalmar "Darbar" ya samo asali ne daga kalmar Farisa "DAR" ma'anan sa shine "KOFA" sa'anan "BAR" na nufin "KOTU". Akan yi amfani da kalmar ne don nuni zuwa kotun sarkin musaulmi ,amma ya zama an fi amfani da ita wajen yin nufi ga duk wani taro koh bikin hawa na yau da kullum da ake gudanarwa a fadar...

1 year ago

Yan Sandan Jihar Zamfara Sun Yi Nasarar Ceto Waenda Aka Yi Yunkurin Garkuwa Da Su

Rundunar ‘yan sandan jihar Jigawa ta ce jami’anta sun yi nasarar dakile wani garin yin kokarin yunkurin garkuwa da mutane tare da kubutar da wanda abin ya shafa ba tare da an samu rauni ba. Hakan na kunshe ne a cikin wata sanarwa da jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yan sandan jihar, DSP Lawan S...

1 year ago

Gwamnatin Tarayya Ta Gayyaci Nlc Bisa Shirin Sake Yajin Aiki

Gwamnatin tarayya ta sake gayyatar kungiyar kwadago ta Najeriya NLC domin wani ganawa kan yajin aikin da ta ke shirin yi. Hakan na zuwa ne cikin wata sanarwan Ministan kwadago da samar da ayyukan yi Simon Lalong ya fitar. Simon Llong a ranar 4 ga watan Satumba, ya gayyaci kungiyoyin kwadagon NLC d...

1 year ago

An Nada Sabon Shugaban Taron Shugabanni Na Jam'iyyar Apc

Babban taron shuwagabanni na jam’iyyar All Progressives Congress (APC) sun zabi kakakin majalisar dokokin jihar Kwara,Yakubu Danladi-Salihu, a matsayin shugaban kungiyar. Hakan ya zo ne a wata sanarwa da babban sakataren yada labarai na kakakin majalisar, Sheu Abdulkadir ya sanar ranar Asabar a jih...

1 year ago

More Articles

Load more...

OUR CHANNELS:

OTHER ARTICLES :

15th May, 2025
DSS vs. Pat Utomi: Legal Battle Over Shadow Government Tests Nigeria’s Democratic Boundaries
By Suleiman Jimoh May 15, 2025 0 0

The Department of State Services (DSS) has filed a lawsuit against Prof. Pat Utomi, a renowned eco...


Shadow Government or Civic Protest? Experts Debate What Pat Utomi's Move Really Means
By Suleiman Jimoh May 15, 2025 0 0

ABUJA – As the Department of State Services (DSS) seeks to shut down Prof. Pat Utomi’s s...


Will Pope Leo XIV Lose His American Citizenship? A Legal and Diplomatic Puzzle Unfolds
By Abiodun Saheed Omodara May 15, 2025 0 0

VATICAN CITY – When Cardinal Robert Francis Prevost was elected Pope Leo XIV on May 8, he beca...


30% of Lagos State Employees on Study Leave Abroad Fail to Return - Commissioner
By Abiodun Saheed Omodara May 14, 2025 0 0

LAGOS, Nigeria - The Lagos State government has disclosed that 30% of its employees who took study l...


NCDC Confirms 34 Deaths in Taraba State, Leading the Fight Against Lassa Fever in 2025
By Abiodun Saheed Omodara May 14, 2025 0 0

TARABA, Nigeria - The Nigeria Centre for Disease Control and Prevention (NCDC) has reported that Tar...


FG Urges Tertiary Institutions to Allow Exam Participation for Student Loan Applicants
By Abiodun Saheed Omodara May 15, 2025 0 0

The Federal Government has called on tertiary institutions to allow students who have applied for th...


FG Urges Compliance with New Driver's Licence Pricing Effective June 8
By Abiodun Saheed Omodara May 14, 2025 0 0

Nigerians will see an increase in the cost of their driver’s licences as the Joint Tax Board (...


Ogun State Television Journalist Bukola Agbakaizu Passes Away
By Abiodun Saheed Omodara May 14, 2025 0 0

A female journalist from Ogun State Television (OGTV) in Abeokuta, Bukola Agbakaizu, passed away on...


Tackling Nigeria's Food System Crisis: Opportunities amidst Challenges
By Abiodun Saheed Omodara May 14, 2025 0 0

ABUJA, Nigeria - The Country Director of ActionAid Nigeria (AAN), Andrew Mamedu, has stated that Nig...


I Have Nothing Left, Nollywood Actress Emotional Call for Support
By Abiodun Saheed Omodara May 15, 2025 0 0

A well-known Nollywood actress, Jumoke George, has publicly requested assistance, disclosing her ong...


Menu