Would you like to receive notifications on latest updates of the following headlines?

Yaduwar Diphtheria A Jihar Jigawa Ta Kashe Mutum 10 Kuma 91 Na Dauke Da Cutar

POSTED ON September 23, 2023 •   Uncategorized      BY Hauwa Aliyu Balasa
Ma’aikatar lafiya ta jihar Jigawa ta tabbatar da bulluwar cutar amai da gudawa a jihar, inda a kalla mutane 91 ne ake zargin sun kamu da cutar sannan 10 sun mutu. Babban sakataren ma’aikatar Dr Salisu Mu’azu ne ya bayyana haka a lokacin da yake zantawa da manema labarai a Dutse ranar Juma’a. Inda ya bayyana cewa an gano wasu mutane biyu da aka tabbatar sun kamu da cutar a kananan hukumomin Kazaure da Jahun, inda aka tura karin samfurori zuwa Abuja domin yin gwaji. Alama ya nuna cewa barkewar cutar ta fi kamari a wuraren da ba a cika samun rigakafi ba, in ji Sakataren na dindindin. Ya kuma jaddada cewa gwamnatin jihar ta himmatu wajen ganin an shawo kan lamarin, musamman biyo bayan rahotannin bullar cutar amai da gudawa a jihohin da ke makwabtaka da jihar kamar Kano da Yobe. Mu’azu ya kuma kara da cewa ma’aikatar ta yi taka-tsan-tsan wurin tattara muhimman bayanai daga yankunan da abin ya shafa tare da sanar da hukumar kula da kiwon lafiya matakin farko ta kasa da kuma hukumar hana yaduwar cututtuka ta kasa baki daya domin daukar matakan da suka dace. "Gwamnatin jihar a halin yanzu tana shirye-shiryen ba da alluran rigakafi da zarar sun samu", a cewar. Hakazalika Mu’azu ya danganta barkewar cutar da tabarbarewar harkokin kiwon lafiya da annobar COVID-19 ta haifar a ‘yan shekarun da suka gabata, wanda ya haifar da dakatar da ayyukan rigakafin yau da kullun,haka kuma wanda ya bar jama’a cikin mawuyacin hali.
0
READ ALSO
Ododo Reorganizes the Tourism Board, Kogi Hotels
BY Ebiakuboere England December 3, 2024 0

KOGI- Kogi State Governor Alhaji Ahmed Ododo has appointed former Kogi Hotels and Tourism Board Chai...

READ ALSO
Rivers Varsity Suspends Four Students For Assault
BY Benedicta Bassey June 16, 2024 0

The Rivers State University, Nkpolu-Oroworukwo, Port Harcourt has suspended four of its students con...

READ ALSO
French Embassy Unveils Waste Management Project Worth €753,000 in Varsities
BY Benedicta Bassey June 14, 2024 0

The French Embassy, via the Cooperation and Cultural Department, has launched a plastic waste manage...

READ ALSO
ATBU Enhances Research Capacity For Lecturers
BY Benedicta Bassey June 14, 2024 0

The management of the Abubakar Tafawa Balewa University, Bauchi, has enhanced research capabilities...

READ ALSO
Russia Dismisses Claim of Recruiting Nigerian Students For Ukranian War
BY Benedicta Bassey June 13, 2024 0

The Russian Embassy in Nigeria has debunked the claims of recruiting African students, particularly...

READ ALSO
Soludo Warns Tinubu Against Accepting Unsustainable Minimum Wage
BY Benedicta Bassey June 13, 2024 0

Anambra State Governor Charles Soludo on Thursday warned President Bola Tinubu against approving &ld...

READ ALSO
Obi Cubana Lauds Burna Boy For Settling Patients' Hospital Bills
BY Ebiakuboere England June 12, 2024 0

Award-winning Nigerian music star Damini Ogulu, also known as Burna Boy, has been praised by million...

READ ALSO
U.S Don Laments Poor State of Education in Nigeria
BY Benedicta Bassey June 12, 2024 0

A Doctorate in Computer Science from the University of the District of Columbia, in Washington, Unit...

OUR CHANNELS:

NDLEA nabs Angolan Tycoon with 120 pellets at Kano Airport
BY Abiodun Saheed Omodara March 2, 2025 0

The National Drug Law Enforcement Agency (NDLEA) has apprehended a 42-year-old Angolan businessman,...


Chief Imam urges Muslim Men to support wives during Ramadan
BY Abiodun Saheed Omodara March 3, 2025 0

The Chief Imam of Ajiyobiojo Central Mosque in Ilorin, Kwara State, Saheed Ajiyobiojo, has urged Mus...


Inflation Surges: Nigerians advocate for policies to support economic stability and growth
BY Abiodun Saheed Omodara March 3, 2025 0

Nigerians have urged the federal government to put in place effective measures to curb inflation and...


WHO urges African governments to take charge of their healthcare system
BY Abiodun Saheed Omodara March 2, 2025 0

ABUJA,Nigeria - The Acting Regional Director of the World Health Organization (WHO) for the Africa R...


Scam Alert: N329m lost in BVN fraud as agents register static images
BY Abiodun Saheed Omodara March 2, 2025 0

Fraudsters have stolen N329 million by utilizing static images to register for Bank Verification Num...


FG launch Alau Dam with 80bn reconstruction fund
BY Abiodun Saheed Omodara March 2, 2025 0

Borno, Nigeria (NAN) - The federal government, through the Federal Ministry of Water Resources and S...


I will do everything possible’ to ensure Karaduwa State creation- Deputy Senate President
BY Abiodun Saheed Omodara March 2, 2025 0

Deputy Senate President Barau Jibrin expressed his backing on Saturday for establishing Karaduwa Sta...


UAE declares march 1 as start of Ramadan 2025
BY Abiodun Saheed Omodara March 2, 2025 0

In a significant announcement, the United Arab Emirates' Ramadan Crescent Moon Sighting Committee ha...


JUST IN: Supreme Court nullifies Rivers council election, dismissing 23 APP chairmen
BY Abiodun Saheed Omodara March 3, 2025 0

RIVERS, Nigeria - Five months following the Rivers State Council election, the Supreme Court has dis...


Meranda denies police claims of full security restoration
BY Abiodun Saheed Omodara March 2, 2025 0

The Speaker of the Lagos State House of Assembly, Mojisola Meranda, has disclosed that the Nigerian...


More Articles

Load more...

Menu