Would you like to receive notifications on latest updates of the following headlines?

Ana Shirin Yiwa Ma’aikata Da Daliban Jami’ar Buk Rabon Kayan Tallafi.

POSTED ON February 15, 2024 •   Hausa      BY Hauwa Aliyu Balasa

Tsadar rayuwa da kasar Najeria take ciki ya sa Jami'ar Bayero dake Kano (BUK) ta shirya tallafawa ma'aikata da ɗalibanta wajen rabon Kayan Tallafi domin rage musu zafi da radadin da ake Fama dashi a kasar gameda cire tallafin man fetur, Hukumar Jami’ar BUK zata kuma Samar da motoci na jigilar dalibai,hakan zai sa su Kara samun saukin Rayuwa da kuma tafiyar da karatun su bisa tsari.

Shugaban jami'ar, Farfesa Sagir Abbas,ya bayyana hakan ne a taron jami'ar karo na 56 da aka gudanar ranar 22 ga watan Yulin 2023, kana kuma Kakakin Jami’ar BUK ,Garba ya bayyana cewa jami'ar ta cire wa ma’aikata 500 da suke zama a rukunin gidajen jami’ar biyan kuɗin wutar lantarki da ruwa. Yayinda ya kara da bayanin dalilin da yasa ba a cire musu biyan kudin gaya ba inda ya ce Kai tsaye ake biya zuwa asusun ma’aikatar ilimi.

Tsadar rayuwa da kasar Najeria take ciki ya sa Jami'ar Bayero dake Kano (BUK) ta shirya tallafawa ma'aikata da ɗalibanta wajen rabon Kayan Tallafi domin rage musu zafi da radadin da ake Fama dashi a kasar gameda cire tallafin man fetur, Hukumar Jami’ar BUK zata kuma Samar da motoci na jigilar dalibai,hakan zai sa su Kara samun saukin Rayuwa da kuma tafiyar da karatun su bisa tsari.Shugaban jami'ar, Farfesa Sagir Abbas,ya bayyana hakan ne a taron jami'ar karo na 56 da aka gudanar ranar 22 ga watan Yulin 2023, kana kuma Kakakin Jami’ar BUK ,Garba ya bayyana cewa jami'ar ta cire wa ma’aikata 500 da suke zama a rukunin gidajen jami’ar biyan kuɗin wutar lantarki da ruwa. Yayinda ya kara da bayanin dalilin da yasa ba a cire musu biyan kudin gaya ba inda ya ce Kai tsaye ake biya zuwa asusun ma’aikatar ilimi

https://rocketparrot.com/dole-gwamnatin-tarayya-ta-bar-dogaro-akan-bashi-tinubu/

Ya kuma kara da cewa ƙaramin bankin jami'ar na kokarin samar da bashi mara ruwa ga ma'aikata domin wannan zai basu damar biyan kuɗin makarantar yayansu.

Facade of the Bayero University Kano (BUK) main administrative building, a modern edifice with a central block flanked by two wings under a clear blue sky. The building features a light-colored exterior with dark windows, three prominent golden domes, and the university's emblem at the top. In front, a lush green lawn with red flowering bushes adds color to the scene, while a solitary car is parked on the left. This image encapsulates BUK's commitment to supporting its staff and students amidst Nigeria's economic challenges by offering subsidies and resources to ease their living and educational expenses.
READ ALSO
Tinubu Zai Yi Magana A Taron Kolin Yanayi Na Afirka
BY Hauwa Aliyu Balasa December 30, 2023 0

Ana sa ran shugaba Bola Tinubu zai yi jawabi a yau, 5 ga Satumba, da karfe 11 na safe, yayin cikakke...

READ ALSO
Taimakon Shugaba Tinubu Wajen Nasarar Aiki Shine Burina –Yahaya Bello
BY Hauwa Aliyu Balasa September 23, 2023 0

Gwamnan jihar Kogi Yahaya Bello, a ranar asabar ya bayyana cewa ba shi da wani buri a siyasance a ya...

READ ALSO
An Gurfanar Da Wasu Matasa A Kotu Bisa Zargin Tada Zaune Tsaye A Unguwar Wike
BY Hauwa Aliyu Balasa September 22, 2023 0

A ranar Juma’a ne rundunar ‘yan sanda ta gurfanar da wasu matasa uku a gaban wata kotun da ke Lugbe,...

READ ALSO
Gwamnatin Jihar Kwara Ta Sa Himma Wajen Bunkasa Ilimi Cikin Gaggawa
BY Hauwa Aliyu Balasa September 21, 2023 0

A cewar Gwamnan jihar Kwara, Abdulrahman Abdulrazaq samar da ingantaccen ilimi ga miliyoyin yaran da...

READ ALSO
Gwamnan Kano Ya Yi Watsi Da Hukuncin Kotu Ya Garzaya Kotun Daukaka Kara
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya ki amincewa da hukuncin kotun sauraron kararrakin zaben gwa...

READ ALSO
Saudiyya Ta Ware Wa Najeriya Gurbi 95,000-Hajjin Bana
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

Ma’aikatar Hajji da Umrah ta Saudiyya, a ranar Talata ta ware wa Najeriya gurabe 95,000 don gudanar...

READ ALSO
An Hana Yan Jarida Daukan Hukuncin Zaman Kotun Karar Apc
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

A ranar Laraba ne aka hana ‘yan jarida shiga harabar kotun da kotun sauraron kararrakin zaben gwamna...

READ ALSO
Argungu Gagarumar Bikin Al'adu Na Kamun Kifi
BY Hauwa Aliyu Balasa September 19, 2023 0

Bikin argungu wata hanya ce ta rayuwa ga al’ummar jihar Kebbi. Bikin yana kiyaye al'ada kuma yana i...

OUR CHANNELS:

Ginger farmers lament uncertainty ahead of 2025 planting season amid seedling shortages
BY Abiodun Saheed Omodara April 23, 2025 0

ABUJA, Nigeria - Some ginger farmers in the Bwari Area Council of the Federal Capital Territory (FCT...


Ebenezer Obey refute death rumour, says 'I Am Alive and Thriving
BY Abiodun Saheed Omodara April 22, 2025 0

The iconic musician, Ebenezer Obey-Fabiyi, has rejected the rumors regarding his death, asserting th...


Tinubu returns to address escalating violence in Nigeria after Paris trip
BY Abiodun Saheed Omodara April 22, 2025 0

ABUJA, Nigeria (NAN) - President Bola Tinubu is set to convene with the service chiefs to address th...


FG announces complete closure of Ijora bridge for urgent repairs April 27
BY Abiodun Saheed Omodara April 23, 2025 0

LAGOS, Nigeria (NAN) - The Federal Government has declared a complete closure of the Ijora Bridge in...


NPSA urges politicians to prioritise security over 2027 elections as Reps delay plenary till May 6
BY Abiodun Saheed Omodara April 23, 2025 0

The Senate and House of Representatives have delayed their plenary sessions until May 6.  In t...


Trade Wars Take Center Stage at IM ,World Bank Spring Meetings
BY Abiodun Saheed Omodara April 22, 2025 0

Global finance leaders are convening in Washington this week for the semi-annual meetings of the Int...


West Brom Terminates Mowbray's Contract after Three Months
BY Abiodun Saheed Omodara April 22, 2025 0

West Bromwich Albion, a team in the English Championship, has terminated the employment of head coac...


Leeds United's 6-0 Victory Seals Promotion alongside Burnley’s Key Win
BY Abiodun Saheed Omodara April 22, 2025 0

Leeds United and Burnley clinched promotion to the Premier League after securing the highest points...


UPDATE: Death Toll Rises to Seven Following Lagos Building Collapse
BY Abiodun Saheed Omodara April 21, 2025 0

LAGOS, Nigeria - Two more victims of the disastrous collapse of the three-storey building in the Ojo...


Beyond the White Robe: Unknown stories of Pope Francis's remarkable life
BY Abiodun Saheed Omodara April 21, 2025 0

As people reflect on the remarkable life and influence of Pope Francis, there are lesser-known detai...


More Articles

Load more...

Menu