Would you like to receive notifications on latest updates of the following headlines?

Ana Shirin Yiwa Ma’aikata Da Daliban Jami’ar Buk Rabon Kayan Tallafi.

POSTED ON February 15, 2024 •   Hausa      BY Hauwa Aliyu Balasa

Tsadar rayuwa da kasar Najeria take ciki ya sa Jami'ar Bayero dake Kano (BUK) ta shirya tallafawa ma'aikata da ɗalibanta wajen rabon Kayan Tallafi domin rage musu zafi da radadin da ake Fama dashi a kasar gameda cire tallafin man fetur, Hukumar Jami’ar BUK zata kuma Samar da motoci na jigilar dalibai,hakan zai sa su Kara samun saukin Rayuwa da kuma tafiyar da karatun su bisa tsari.

Shugaban jami'ar, Farfesa Sagir Abbas,ya bayyana hakan ne a taron jami'ar karo na 56 da aka gudanar ranar 22 ga watan Yulin 2023, kana kuma Kakakin Jami’ar BUK ,Garba ya bayyana cewa jami'ar ta cire wa ma’aikata 500 da suke zama a rukunin gidajen jami’ar biyan kuɗin wutar lantarki da ruwa. Yayinda ya kara da bayanin dalilin da yasa ba a cire musu biyan kudin gaya ba inda ya ce Kai tsaye ake biya zuwa asusun ma’aikatar ilimi.

Tsadar rayuwa da kasar Najeria take ciki ya sa Jami'ar Bayero dake Kano (BUK) ta shirya tallafawa ma'aikata da ɗalibanta wajen rabon Kayan Tallafi domin rage musu zafi da radadin da ake Fama dashi a kasar gameda cire tallafin man fetur, Hukumar Jami’ar BUK zata kuma Samar da motoci na jigilar dalibai,hakan zai sa su Kara samun saukin Rayuwa da kuma tafiyar da karatun su bisa tsari.Shugaban jami'ar, Farfesa Sagir Abbas,ya bayyana hakan ne a taron jami'ar karo na 56 da aka gudanar ranar 22 ga watan Yulin 2023, kana kuma Kakakin Jami’ar BUK ,Garba ya bayyana cewa jami'ar ta cire wa ma’aikata 500 da suke zama a rukunin gidajen jami’ar biyan kuɗin wutar lantarki da ruwa. Yayinda ya kara da bayanin dalilin da yasa ba a cire musu biyan kudin gaya ba inda ya ce Kai tsaye ake biya zuwa asusun ma’aikatar ilimi

https://rocketparrot.com/dole-gwamnatin-tarayya-ta-bar-dogaro-akan-bashi-tinubu/

Ya kuma kara da cewa ƙaramin bankin jami'ar na kokarin samar da bashi mara ruwa ga ma'aikata domin wannan zai basu damar biyan kuɗin makarantar yayansu.

Facade of the Bayero University Kano (BUK) main administrative building, a modern edifice with a central block flanked by two wings under a clear blue sky. The building features a light-colored exterior with dark windows, three prominent golden domes, and the university's emblem at the top. In front, a lush green lawn with red flowering bushes adds color to the scene, while a solitary car is parked on the left. This image encapsulates BUK's commitment to supporting its staff and students amidst Nigeria's economic challenges by offering subsidies and resources to ease their living and educational expenses.
READ ALSO
Tinubu Zai Yi Magana A Taron Kolin Yanayi Na Afirka
BY Hauwa Aliyu Balasa December 30, 2023 0

Ana sa ran shugaba Bola Tinubu zai yi jawabi a yau, 5 ga Satumba, da karfe 11 na safe, yayin cikakke...

READ ALSO
Taimakon Shugaba Tinubu Wajen Nasarar Aiki Shine Burina –Yahaya Bello
BY Hauwa Aliyu Balasa September 23, 2023 0

Gwamnan jihar Kogi Yahaya Bello, a ranar asabar ya bayyana cewa ba shi da wani buri a siyasance a ya...

READ ALSO
An Gurfanar Da Wasu Matasa A Kotu Bisa Zargin Tada Zaune Tsaye A Unguwar Wike
BY Hauwa Aliyu Balasa September 22, 2023 0

A ranar Juma’a ne rundunar ‘yan sanda ta gurfanar da wasu matasa uku a gaban wata kotun da ke Lugbe,...

READ ALSO
Gwamnatin Jihar Kwara Ta Sa Himma Wajen Bunkasa Ilimi Cikin Gaggawa
BY Hauwa Aliyu Balasa September 21, 2023 0

A cewar Gwamnan jihar Kwara, Abdulrahman Abdulrazaq samar da ingantaccen ilimi ga miliyoyin yaran da...

READ ALSO
Gwamnan Kano Ya Yi Watsi Da Hukuncin Kotu Ya Garzaya Kotun Daukaka Kara
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya ki amincewa da hukuncin kotun sauraron kararrakin zaben gwa...

READ ALSO
Saudiyya Ta Ware Wa Najeriya Gurbi 95,000-Hajjin Bana
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

Ma’aikatar Hajji da Umrah ta Saudiyya, a ranar Talata ta ware wa Najeriya gurabe 95,000 don gudanar...

READ ALSO
An Hana Yan Jarida Daukan Hukuncin Zaman Kotun Karar Apc
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

A ranar Laraba ne aka hana ‘yan jarida shiga harabar kotun da kotun sauraron kararrakin zaben gwamna...

READ ALSO
Argungu Gagarumar Bikin Al'adu Na Kamun Kifi
BY Hauwa Aliyu Balasa September 19, 2023 0

Bikin argungu wata hanya ce ta rayuwa ga al’ummar jihar Kebbi. Bikin yana kiyaye al'ada kuma yana i...

OUR CHANNELS:

Tackling Nigeria's Food System Crisis: Opportunities amidst Challenges
BY Abiodun Saheed Omodara May 14, 2025 0

ABUJA, Nigeria - The Country Director of ActionAid Nigeria (AAN), Andrew Mamedu, has stated that Nig...


I Have Nothing Left, Nollywood Actress Emotional Call for Support
BY Abiodun Saheed Omodara May 15, 2025 0

A well-known Nollywood actress, Jumoke George, has publicly requested assistance, disclosing her ong...


Nasarawa Assembly Enacts Mining Bill to Ensure Compliance and Community Welfare
BY Abiodun Saheed Omodara May 14, 2025 0

NASARAWA, Nigeria - The Nasarawa House of Assembly On Tuesday approved a mining bill aimed at regula...


UNHCR Raises Alarm over Germany's Stricter Border Controls
BY Abiodun Saheed Omodara May 15, 2025 0

The UNHCR has voiced its concerns regarding Germany's recent move to enhance border controls and den...


CBN Launched BVN Platform for Nigerians Living Abroad
BY Abiodun Saheed Omodara May 14, 2025 0

The Central Bank of Nigeria (CBN), in partnership with the Nigeria Inter-Bank Settlement System (NIB...


CDS Urges Vigilance and Unity among Troops in Fight Against Insurgency
BY Abiodun Saheed Omodara May 14, 2025 0

The Chief of Defence Staff (CDS), Gen. Christopher Musa, praised the troops of Operation FASAN YAMMA...


Tinubu Calls for Unified Tax System to Enhance Revenue Generation and Equity
BY Abiodun Saheed Omodara May 14, 2025 0

ABUJA, Nigeria - President Bola Tinubu has reiterated his commitment to undertaking bold and compreh...


LASG to Introduce Flexible Rent Payment Plans for Low-Income Residents
BY Abiodun Saheed Omodara May 14, 2025 0

LAGOS, Nigeria - The Lagos State government is in the process of finalizing a system that will allow...


PDP Leaders Reassure Members Amid Defections Ahead of 2027 Elections
BY Abiodun Saheed Omodara May 14, 2025 0

ABUJA, Nigeria - Acting National Chairman of the People’s Democratic Party (PDP), Ambassador U...


World Bank: Tinubu’s Reforms Bringing Stability to Nigeria’s Economy
BY Abiodun Saheed Omodara May 14, 2025 0

ABUJA, Nigeria - The World Bank expressed approval of the federal government on Monday, noting that...


More Articles

Load more...

Menu