Would you like to receive notifications on latest updates of the following headlines?

An Nada Sabon Shugaban Taron Shugabanni Na Jam'iyyar Apc

POSTED ON September 16, 2023 •   Hausa      BY Hauwa Aliyu Balasa
Babban taron shuwagabanni na jam’iyyar All Progressives Congress (APC) sun zabi kakakin majalisar dokokin jihar Kwara,Yakubu Danladi-Salihu, a matsayin shugaban kungiyar. Hakan ya zo ne a wata sanarwa da babban sakataren yada labarai na kakakin majalisar, Sheu Abdulkadir ya sanar ranar Asabar a jihar Ilorin. Wadda a wurin taron ne aka sanar da Danladi-Salihu a matsayin sabon Shugaban kungiyar bayan an gudanar da zabe na gaskiya da rikon amana. Haka kuma sauran zababbun jami’an taron sun hada da Moses Odunwo daga Ebonyi– Mataimakin Shugaban; Chiroma Buba daga Yobe – Mataimakin Shugaban Arewa, da kuma Olamide Oladiji  daga jiihar Ondo – Mataimakin Shugaban, Kudu. Kana kuma sauran sun  sun hada Elvert Ayambem (Cross Rivers) – Ma’aji da Yusuf Liman (Kaduna) – Sakataren Kudi. A yayinda taron ya amince da muhimmiyar rawar da 'yan majalisar ke takawa wajen kiyaye ka'idojin dimokuradiyya da tabbatar da ingantaccen shugabanci. Ya kara da jaddada aniyar ta na kiyayewa da kuma tabbatar da ‘yancin cin gashin kan ‘yan majalisar dokoki a dukkan matakan gwamnati domin inganta shugabanci nagari wanda zai samar da cigaban Nijeriya.
0
READ ALSO
Tinubu Zai Yi Magana A Taron Kolin Yanayi Na Afirka
BY Hauwa Aliyu Balasa December 30, 2023 0

Ana sa ran shugaba Bola Tinubu zai yi jawabi a yau, 5 ga Satumba, da karfe 11 na safe, yayin cikakke...

READ ALSO
Taimakon Shugaba Tinubu Wajen Nasarar Aiki Shine Burina –Yahaya Bello
BY Hauwa Aliyu Balasa September 23, 2023 0

Gwamnan jihar Kogi Yahaya Bello, a ranar asabar ya bayyana cewa ba shi da wani buri a siyasance a ya...

READ ALSO
An Gurfanar Da Wasu Matasa A Kotu Bisa Zargin Tada Zaune Tsaye A Unguwar Wike
BY Hauwa Aliyu Balasa September 22, 2023 0

A ranar Juma’a ne rundunar ‘yan sanda ta gurfanar da wasu matasa uku a gaban wata kotun da ke Lugbe,...

READ ALSO
Gwamnatin Jihar Kwara Ta Sa Himma Wajen Bunkasa Ilimi Cikin Gaggawa
BY Hauwa Aliyu Balasa September 21, 2023 0

A cewar Gwamnan jihar Kwara, Abdulrahman Abdulrazaq samar da ingantaccen ilimi ga miliyoyin yaran da...

READ ALSO
Gwamnan Kano Ya Yi Watsi Da Hukuncin Kotu Ya Garzaya Kotun Daukaka Kara
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya ki amincewa da hukuncin kotun sauraron kararrakin zaben gwa...

READ ALSO
Saudiyya Ta Ware Wa Najeriya Gurbi 95,000-Hajjin Bana
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

Ma’aikatar Hajji da Umrah ta Saudiyya, a ranar Talata ta ware wa Najeriya gurabe 95,000 don gudanar...

READ ALSO
An Hana Yan Jarida Daukan Hukuncin Zaman Kotun Karar Apc
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

A ranar Laraba ne aka hana ‘yan jarida shiga harabar kotun da kotun sauraron kararrakin zaben gwamna...

READ ALSO
Argungu Gagarumar Bikin Al'adu Na Kamun Kifi
BY Hauwa Aliyu Balasa September 19, 2023 0

Bikin argungu wata hanya ce ta rayuwa ga al’ummar jihar Kebbi. Bikin yana kiyaye al'ada kuma yana i...

OUR CHANNELS:

NDLEA nabs Angolan Tycoon with 120 pellets at Kano Airport
BY Abiodun Saheed Omodara March 2, 2025 0

The National Drug Law Enforcement Agency (NDLEA) has apprehended a 42-year-old Angolan businessman,...


Chief Imam urges Muslim Men to support wives during Ramadan
BY Abiodun Saheed Omodara March 3, 2025 0

The Chief Imam of Ajiyobiojo Central Mosque in Ilorin, Kwara State, Saheed Ajiyobiojo, has urged Mus...


Inflation Surges: Nigerians advocate for policies to support economic stability and growth
BY Abiodun Saheed Omodara March 3, 2025 0

Nigerians have urged the federal government to put in place effective measures to curb inflation and...


WHO urges African governments to take charge of their healthcare system
BY Abiodun Saheed Omodara March 2, 2025 0

ABUJA,Nigeria - The Acting Regional Director of the World Health Organization (WHO) for the Africa R...


Scam Alert: N329m lost in BVN fraud as agents register static images
BY Abiodun Saheed Omodara March 2, 2025 0

Fraudsters have stolen N329 million by utilizing static images to register for Bank Verification Num...


FG launch Alau Dam with 80bn reconstruction fund
BY Abiodun Saheed Omodara March 2, 2025 0

Borno, Nigeria (NAN) - The federal government, through the Federal Ministry of Water Resources and S...


I will do everything possible’ to ensure Karaduwa State creation- Deputy Senate President
BY Abiodun Saheed Omodara March 2, 2025 0

Deputy Senate President Barau Jibrin expressed his backing on Saturday for establishing Karaduwa Sta...


UAE declares march 1 as start of Ramadan 2025
BY Abiodun Saheed Omodara March 2, 2025 0

In a significant announcement, the United Arab Emirates' Ramadan Crescent Moon Sighting Committee ha...


JUST IN: Supreme Court nullifies Rivers council election, dismissing 23 APP chairmen
BY Abiodun Saheed Omodara March 3, 2025 0

RIVERS, Nigeria - Five months following the Rivers State Council election, the Supreme Court has dis...


Meranda denies police claims of full security restoration
BY Abiodun Saheed Omodara March 2, 2025 0

The Speaker of the Lagos State House of Assembly, Mojisola Meranda, has disclosed that the Nigerian...


More Articles

Load more...

Menu