Would you like to receive notifications on latest updates of the following headlines?

An Nada Sabon Shugaban Taron Shugabanni Na Jam'iyyar Apc

POSTED ON September 16, 2023 •   Hausa      BY Hauwa Aliyu Balasa
Babban taron shuwagabanni na jam’iyyar All Progressives Congress (APC) sun zabi kakakin majalisar dokokin jihar Kwara,Yakubu Danladi-Salihu, a matsayin shugaban kungiyar. Hakan ya zo ne a wata sanarwa da babban sakataren yada labarai na kakakin majalisar, Sheu Abdulkadir ya sanar ranar Asabar a jihar Ilorin. Wadda a wurin taron ne aka sanar da Danladi-Salihu a matsayin sabon Shugaban kungiyar bayan an gudanar da zabe na gaskiya da rikon amana. Haka kuma sauran zababbun jami’an taron sun hada da Moses Odunwo daga Ebonyi– Mataimakin Shugaban; Chiroma Buba daga Yobe – Mataimakin Shugaban Arewa, da kuma Olamide Oladiji  daga jiihar Ondo – Mataimakin Shugaban, Kudu. Kana kuma sauran sun  sun hada Elvert Ayambem (Cross Rivers) – Ma’aji da Yusuf Liman (Kaduna) – Sakataren Kudi. A yayinda taron ya amince da muhimmiyar rawar da 'yan majalisar ke takawa wajen kiyaye ka'idojin dimokuradiyya da tabbatar da ingantaccen shugabanci. Ya kara da jaddada aniyar ta na kiyayewa da kuma tabbatar da ‘yancin cin gashin kan ‘yan majalisar dokoki a dukkan matakan gwamnati domin inganta shugabanci nagari wanda zai samar da cigaban Nijeriya.
0
READ ALSO
Tinubu Zai Yi Magana A Taron Kolin Yanayi Na Afirka
BY Hauwa Aliyu Balasa December 30, 2023 0

Ana sa ran shugaba Bola Tinubu zai yi jawabi a yau, 5 ga Satumba, da karfe 11 na safe, yayin cikakke...

READ ALSO
Taimakon Shugaba Tinubu Wajen Nasarar Aiki Shine Burina –Yahaya Bello
BY Hauwa Aliyu Balasa September 23, 2023 0

Gwamnan jihar Kogi Yahaya Bello, a ranar asabar ya bayyana cewa ba shi da wani buri a siyasance a ya...

READ ALSO
An Gurfanar Da Wasu Matasa A Kotu Bisa Zargin Tada Zaune Tsaye A Unguwar Wike
BY Hauwa Aliyu Balasa September 22, 2023 0

A ranar Juma’a ne rundunar ‘yan sanda ta gurfanar da wasu matasa uku a gaban wata kotun da ke Lugbe,...

READ ALSO
Gwamnatin Jihar Kwara Ta Sa Himma Wajen Bunkasa Ilimi Cikin Gaggawa
BY Hauwa Aliyu Balasa September 21, 2023 0

A cewar Gwamnan jihar Kwara, Abdulrahman Abdulrazaq samar da ingantaccen ilimi ga miliyoyin yaran da...

READ ALSO
Gwamnan Kano Ya Yi Watsi Da Hukuncin Kotu Ya Garzaya Kotun Daukaka Kara
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya ki amincewa da hukuncin kotun sauraron kararrakin zaben gwa...

READ ALSO
Saudiyya Ta Ware Wa Najeriya Gurbi 95,000-Hajjin Bana
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

Ma’aikatar Hajji da Umrah ta Saudiyya, a ranar Talata ta ware wa Najeriya gurabe 95,000 don gudanar...

READ ALSO
An Hana Yan Jarida Daukan Hukuncin Zaman Kotun Karar Apc
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

A ranar Laraba ne aka hana ‘yan jarida shiga harabar kotun da kotun sauraron kararrakin zaben gwamna...

READ ALSO
Argungu Gagarumar Bikin Al'adu Na Kamun Kifi
BY Hauwa Aliyu Balasa September 19, 2023 0

Bikin argungu wata hanya ce ta rayuwa ga al’ummar jihar Kebbi. Bikin yana kiyaye al'ada kuma yana i...

OUR CHANNELS:

Tanzania,  Nigeria Lead Africa in Rising Fraud Rates- Report
BY Abiodun Saheed Omodara June 21, 2025 0

Tanzania and Nigeria have emerged as the leading countries in Africa for higher fraud rates, accordi...


Osun Raises Alarm Over Alleged Fund Diversion by CBN and AGF
BY Abiodun Saheed Omodara June 21, 2025 0

OSUN, Nigeria - The Osun State Government has expressed concern about a purported attempt by the Cen...


Nigeria Police Link Schoolgirl Cannabis Clip to Zimbabwe
BY Abiodun Saheed Omodara June 21, 2025 0

The Nigeria Police Force has addressed a widely circulated video on WhatsApp and social media, which...


Tinubu to Launch Multiple Development Projects Today in Kaduna
BY Abiodun Saheed Omodara June 21, 2025 0

KADUNA, Nigeria - President Bola Tinubu is anticipated to arrive in Kaduna State today for the inaug...


Tinubu Assembles High-Level Committee After Benue Tragedy
BY Abiodun Saheed Omodara June 21, 2025 0

President Bola Tinubu announced the formation of a committee on Wednesday aimed at restoring sustain...


Finidi George Leads Rivers United into 2025/26 Season Training Camp
BY Abiodun Saheed Omodara June 21, 2025 0

Rivers United's coach, Finidi George, has motivated his players as the Port Harcourt-based team kick...


Moses Simon Completes Move to Paris FC for €7 Million
BY Abiodun Saheed Omodara June 19, 2025 0

As reported by French news source Foot Mercato, Paris FC, a newly-promoted team in French Ligue 1, h...


Osimhen's Impressive Loan Spell Fuels Transfer Speculation
BY Abiodun Saheed Omodara June 19, 2025 0

Nigerian international Victor Osimhen remains at the center of significant transfer rumors, with Ita...


NDLEA Calls for Collective Action Against Drug Abuse in Nigeria
BY Abiodun Saheed Omodara June 20, 2025 0

The National Drug Law Enforcement Agency (NDLEA) has urged Nigerians and state governments to take r...


Tor Tiv Urges President Tinubu to Foster Lasting Peace in Benue State
BY Abiodun Saheed Omodara June 19, 2025 0

The Tor Tiv, Prof. James Ayatse, expressed that President Bola Tinubu has the ability to bring lasti...


More Articles

Load more...

Menu