Would you like to receive notifications on latest updates of the following headlines?

An Nada Sabon Shugaban Taron Shugabanni Na Jam'iyyar Apc

POSTED ON September 16, 2023 •   Hausa      BY Hauwa Aliyu Balasa
Babban taron shuwagabanni na jam’iyyar All Progressives Congress (APC) sun zabi kakakin majalisar dokokin jihar Kwara,Yakubu Danladi-Salihu, a matsayin shugaban kungiyar. Hakan ya zo ne a wata sanarwa da babban sakataren yada labarai na kakakin majalisar, Sheu Abdulkadir ya sanar ranar Asabar a jihar Ilorin. Wadda a wurin taron ne aka sanar da Danladi-Salihu a matsayin sabon Shugaban kungiyar bayan an gudanar da zabe na gaskiya da rikon amana. Haka kuma sauran zababbun jami’an taron sun hada da Moses Odunwo daga Ebonyi– Mataimakin Shugaban; Chiroma Buba daga Yobe – Mataimakin Shugaban Arewa, da kuma Olamide Oladiji  daga jiihar Ondo – Mataimakin Shugaban, Kudu. Kana kuma sauran sun  sun hada Elvert Ayambem (Cross Rivers) – Ma’aji da Yusuf Liman (Kaduna) – Sakataren Kudi. A yayinda taron ya amince da muhimmiyar rawar da 'yan majalisar ke takawa wajen kiyaye ka'idojin dimokuradiyya da tabbatar da ingantaccen shugabanci. Ya kara da jaddada aniyar ta na kiyayewa da kuma tabbatar da ‘yancin cin gashin kan ‘yan majalisar dokoki a dukkan matakan gwamnati domin inganta shugabanci nagari wanda zai samar da cigaban Nijeriya.
0
READ ALSO
Tinubu Zai Yi Magana A Taron Kolin Yanayi Na Afirka
BY Hauwa Aliyu Balasa December 30, 2023 0

Ana sa ran shugaba Bola Tinubu zai yi jawabi a yau, 5 ga Satumba, da karfe 11 na safe, yayin cikakke...

READ ALSO
Taimakon Shugaba Tinubu Wajen Nasarar Aiki Shine Burina –Yahaya Bello
BY Hauwa Aliyu Balasa September 23, 2023 0

Gwamnan jihar Kogi Yahaya Bello, a ranar asabar ya bayyana cewa ba shi da wani buri a siyasance a ya...

READ ALSO
An Gurfanar Da Wasu Matasa A Kotu Bisa Zargin Tada Zaune Tsaye A Unguwar Wike
BY Hauwa Aliyu Balasa September 22, 2023 0

A ranar Juma’a ne rundunar ‘yan sanda ta gurfanar da wasu matasa uku a gaban wata kotun da ke Lugbe,...

READ ALSO
Gwamnatin Jihar Kwara Ta Sa Himma Wajen Bunkasa Ilimi Cikin Gaggawa
BY Hauwa Aliyu Balasa September 21, 2023 0

A cewar Gwamnan jihar Kwara, Abdulrahman Abdulrazaq samar da ingantaccen ilimi ga miliyoyin yaran da...

READ ALSO
Gwamnan Kano Ya Yi Watsi Da Hukuncin Kotu Ya Garzaya Kotun Daukaka Kara
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya ki amincewa da hukuncin kotun sauraron kararrakin zaben gwa...

READ ALSO
Saudiyya Ta Ware Wa Najeriya Gurbi 95,000-Hajjin Bana
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

Ma’aikatar Hajji da Umrah ta Saudiyya, a ranar Talata ta ware wa Najeriya gurabe 95,000 don gudanar...

READ ALSO
An Hana Yan Jarida Daukan Hukuncin Zaman Kotun Karar Apc
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

A ranar Laraba ne aka hana ‘yan jarida shiga harabar kotun da kotun sauraron kararrakin zaben gwamna...

READ ALSO
Argungu Gagarumar Bikin Al'adu Na Kamun Kifi
BY Hauwa Aliyu Balasa September 19, 2023 0

Bikin argungu wata hanya ce ta rayuwa ga al’ummar jihar Kebbi. Bikin yana kiyaye al'ada kuma yana i...

OUR CHANNELS:

China to Advocate for African Rights on Global Stage
BY Abiodun Saheed Omodara May 31, 2025 0

The Chinese Counselor at the Ministry of Foreign Affairs, Shen Sha, has reiterated China's strong de...


China-Africa Institute to Launch First Museum in China Celebrating African History and Culture
BY Abiodun Saheed Omodara May 31, 2025 0

The China-Africa Institute, part of the Chinese Academy of Social Sciences, has unveiled plans to cr...


Botswana's Speaker Lauds China's Commitment to African Development
BY Abiodun Saheed Omodara May 31, 2025 0

The Speaker of the National Assembly of Botswana, Dithapelo Keorapetse, has praised China for its de...


WHO Calls for Immediate Ban on Flavored Tobacco Products to Protect Youth
BY Abiodun Saheed Omodara May 31, 2025 0

The World Health Organization (WHO) unveiled a new publication on Friday, urging governments to swif...


WHO Unveils New Vaccination Strategies to Protect Infants from RSV
BY Abiodun Saheed Omodara May 31, 2025 0

The World Health Organization announced on Friday its recommendations for two new vaccination option...


Federal Ministry Unveils Digital Village to Bridge Digital Divide in Abuja Community
BY Abiodun Saheed Omodara May 30, 2025 0

The Federal Ministry of Communications, Innovation and Digital Economy has launched a Digital Villag...


Niger Flood Claims 21 Lives, Amid Ongoing Rescue Efforts As Local Officials Report 60+ Fatalities
BY Abiodun Saheed Omodara May 30, 2025 0

MINNA, Nigeria - At least 21 individuals, including children and adults, have been confirmed dead, w...


NGO Calls for Tax Elimination on Sanitary Pads to Promote Menstrual Hygiene
BY Abiodun Saheed Omodara May 30, 2025 0

A non-governmental organization (NGO), FAB Treasure Foundation, urged the federal government on Thur...


Tinubu Commits to Collaborative Efforts with AfDB's New Leadership, Congratulate Sidi Tah
BY Abiodun Saheed Omodara May 30, 2025 0

President Bola Tinubu has praised the election of Sidi Tah as the ninth president of the African Dev...


Tinubu Champions Sports as Catalyst for Economic Growth at National Sports Festival
BY Abiodun Saheed Omodara May 30, 2025 0

OGUN, Nigeria - President Bola Tinubu has urged governments at all levels to utilize sports as a mea...


More Articles

Load more...

Menu