Would you like to receive notifications on latest updates of the following headlines?

Taimakon Shugaba Tinubu Wajen Nasarar Aiki Shine Burina –Yahaya Bello

POSTED ON September 23, 2023 •   Hausa      BY Hauwa Aliyu Balasa
Gwamnan jihar Kogi Yahaya Bello, a ranar asabar ya bayyana cewa ba shi da wani buri a siyasance a yanzu sai dai ya taimaka wa shugaba Bola Tinubu wajen samun nasara. Da yake magana game da matakin da zai dauka na gaba bayan zama gwamna, kasancewar yana daya daga cikin manyan ‘yan takarar shugaban kasa a zaben fidda gwani na jam’iyyar All Progressives Congress (APC). Gwamna Yahaya Bello ya yi wannan magana ne a wani taron tattaunawa da manema labarai a wajen taron GYB na shekara-shekara kuma wannan shine karo na uku wadda yake da taken 3rd Annual GYB for Nigerian Political & Crime Correspondents/Editors ranar Asabar a Abuja. Yayin da yake nuna godiya da jinjina ga Ubangiji madaukakin sarki ya ce, “Na gode wa Allah bisa nasarorin da na samu a matsayina na gwamnan Kogi,na san yadda na tarar da jihar kuma ina farin ciki da inda na kai jihar a yanzu. Kuma ina imanin cewa dan takarar jam'iyyar APC, Usman Ododo, zai gina katafaren tushe da muka shimfida wa Kogi." A cewarsa, zaben gwamnan jihar Kogi a watan Nuwamba zai kasance babbar nasara ga jam’iyyar APC domin jam’iyyar ce zata cigaba da ci a jihar Kogi haka kuma ta zo zama daram. Inda ya cigaba da cewa “Haɗin kan mu shi ya sa APC ta yi nasara a Kogi kuma za ta ci gaba da samun nasara. Jam’iyyar mu daya ce. Haka kuma akwai hanyoyin ko muce dabarun cikin gida a APC don magance matsaloli kuma a koyaushe muna amfani da hakan. Anyi kira ga yan gari da su guji fadan kabilanci koh addini domin gujewa yin haka ne zai sa a samu zaman lafiya da cigaba a jihar. Shugaban kungiyar ta NUJ ya bayyana cewa a lokutan zabukan da suka gabata na kawo kalubale da damammaki ga ‘yan jarida wajen sauke nauyin da ya rataya a wuyansu na masu sa ido kan al’umma. Daga karshe yana ƙarfafawa dukkan yan jarida da su tunkari aikin dabisa sanin ma'anar aiki, kana kuma da sanin cewa ingancin rahoto na iya yin tasiri ga makomar ƙasarmu.
0
READ ALSO
Tinubu Zai Yi Magana A Taron Kolin Yanayi Na Afirka
BY Hauwa Aliyu Balasa December 30, 2023 0

Ana sa ran shugaba Bola Tinubu zai yi jawabi a yau, 5 ga Satumba, da karfe 11 na safe, yayin cikakke...

READ ALSO
Taimakon Shugaba Tinubu Wajen Nasarar Aiki Shine Burina –Yahaya Bello
BY Hauwa Aliyu Balasa September 23, 2023 0

Gwamnan jihar Kogi Yahaya Bello, a ranar asabar ya bayyana cewa ba shi da wani buri a siyasance a ya...

READ ALSO
An Gurfanar Da Wasu Matasa A Kotu Bisa Zargin Tada Zaune Tsaye A Unguwar Wike
BY Hauwa Aliyu Balasa September 22, 2023 0

A ranar Juma’a ne rundunar ‘yan sanda ta gurfanar da wasu matasa uku a gaban wata kotun da ke Lugbe,...

READ ALSO
Gwamnatin Jihar Kwara Ta Sa Himma Wajen Bunkasa Ilimi Cikin Gaggawa
BY Hauwa Aliyu Balasa September 21, 2023 0

A cewar Gwamnan jihar Kwara, Abdulrahman Abdulrazaq samar da ingantaccen ilimi ga miliyoyin yaran da...

READ ALSO
Gwamnan Kano Ya Yi Watsi Da Hukuncin Kotu Ya Garzaya Kotun Daukaka Kara
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya ki amincewa da hukuncin kotun sauraron kararrakin zaben gwa...

READ ALSO
Saudiyya Ta Ware Wa Najeriya Gurbi 95,000-Hajjin Bana
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

Ma’aikatar Hajji da Umrah ta Saudiyya, a ranar Talata ta ware wa Najeriya gurabe 95,000 don gudanar...

READ ALSO
An Hana Yan Jarida Daukan Hukuncin Zaman Kotun Karar Apc
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

A ranar Laraba ne aka hana ‘yan jarida shiga harabar kotun da kotun sauraron kararrakin zaben gwamna...

READ ALSO
Argungu Gagarumar Bikin Al'adu Na Kamun Kifi
BY Hauwa Aliyu Balasa September 19, 2023 0

Bikin argungu wata hanya ce ta rayuwa ga al’ummar jihar Kebbi. Bikin yana kiyaye al'ada kuma yana i...

OUR CHANNELS:

Police Arrest Six After Abuja Market Killing
BY Abiodun Saheed Omodara July 5, 2025 0

At least six suspects connected to the killing that led to unrest at Gosa Market on Airport Road in...


Dengue Fever Outbreak, 86 Cases Confirmed
BY Abiodun Saheed Omodara July 5, 2025 0

EDO, Nigeria - The Ministry of Health in Edo State reported on Friday that there is an outbreak of d...


Former Arsenal Star Thomas Partey Charged with Multiple Sexual Offences
BY Abiodun Saheed Omodara July 5, 2025 0

Former Arsenal midfielder Thomas Partey has been formally charged with several sexual offences by th...


Federal High Court Orders Reinstatement of  Natasha Akpoti-Uduaghan, Calls Suspension "Excessive"
BY Abiodun Saheed Omodara July 4, 2025 0

A Federal High Court in Abuja ruled on Friday that the Nigerian Senate exceeded its authority by sus...


UK Govt. Bans Caregiver Jobs Major Changes for Nigerian Applicants
BY Abiodun Saheed Omodara July 5, 2025 0

Nigerians looking to move to the United Kingdom (UK) for better opportunities through caregiver job...


Liverpool Star Diogo Jota Dies Days After Wedding
BY Abiodun Saheed Omodara July 5, 2025 0

The forward for Liverpool and the Portugal national team, Diogo Jota, has tragically died at the age...


EFCC Nabs 18 Young Men in Major Internet Fraud Bust
BY Abiodun Saheed Omodara July 5, 2025 0

In its ongoing campaign against illicit activities, the Economic and Financial Crimes Commission (EF...


Nigeria Aims to Eliminate Routine Flaring by 2030 and Cut Methane Emissions by 60% by 2031
BY Abiodun Saheed Omodara July 6, 2025 0

The Nigerian Upstream Petroleum Regulatory Commission has announced that its gas-focused transition...


Nigeria's Civil Service Faces Redundancy Due to Obsolete Skills
BY Abiodun Saheed Omodara July 5, 2025 0

The Federal Civil Service Commission has stated that the primary issue plaguing the civil service is...


2027 Election: Aisha Yesufu Urges ADC to Prioritize Youth,Women in Leadership
BY Abiodun Saheed Omodara July 5, 2025 0

Socio-political activist Aisha Yesufu has expressed concerns regarding the makeup of the recently fo...


More Articles

Load more...

Menu