Would you like to receive notifications on latest updates of the following headlines?

Gwamnatin Jihar Kwara Ta Sa Himma Wajen Bunkasa Ilimi Cikin Gaggawa

POSTED ON September 21, 2023 •   HAUSA      BY Hauwa Aliyu Balasa
A cewar Gwamnan jihar Kwara, Abdulrahman Abdulrazaq samar da ingantaccen ilimi ga miliyoyin yaran da ke bukatarsa shine kan gaba a yanzu ga kasashen duniya da kungiyoyin bayar da tallafi da abokan huldar ci gaba. Da yake jawabi a wajen taron Majalisar Dinkin Duniya na shekarar 2023 a birnin New York, AbdulRazaq ya bayyana cewa gwamnatinsa ta kashe kudade dayewa wajen samar da ababen more rayuwa a makarantu. Ya  kuma bullo da fasahar kere-kere domin inganta dabarun koyarwa, da rikon sakainar kashi, da ingantaccen koyo wanda ke baiwa yara dama. su kasance daidai da takwarorinsu a wasu lokuta. A cikin wata sanarwa da sakataren yada labarai Rafiu Ajakaye ya fitar ya ce, "Abin da muka yi ya baiwa malamai damar bin ka'idojin karatu na taimakawa yara su koyi karatu da rage rashin zuwa makaranta, da kuma kara yawan shiga makarantu bisa kaida. Gwamnan ya ce bangaren ilimi da ke da kudade mai kyau kuma yana rike da mabudin ci gaba a bangarori da dama kamar kiwon lafiya, ruwa, ci gaban biranen karkara da samar da abinci. Inda ya kara da cewa bayanan da aka dauka  na daga makarantu na iya taimakawa gwamnatoci wajen yanke shawara mai kyau. Abdulrazaq ya kara da cewa, an inganta makarantun gwamnati da kusan kashi 48.7% a matakin farko, yayin da bullo da fasaha ya karawa malamanmu da yaranmu karfi, ko da yake ya ce har yanzu tallafin kudi ya kasance babban kalubale. Ya yi bayanin cewa karancin karatu a makarantun gwamnatin jihar Kwara ya ragu daga kashi 70.8% zuwa kashi 51.6 cikin dari a cikin sati 40 da bullo da sabon shirin na KWARALEARN. Banda jihar Kwara ya kamata sauran jihohin Najeriya su samu irin wannan cigaba ta hanyar siyasa da kuma dabarun dogaro da kai don samar da ilimi ga kowa da kowa da kuma kyakkyawan sakamakon koyo ga matasa.
0
READ ALSO
Tinubu Zai Yi Magana A Taron Kolin Yanayi Na Afirka
BY Hauwa Aliyu Balasa December 30, 2023 0

Ana sa ran shugaba Bola Tinubu zai yi jawabi a yau, 5 ga Satumba, da karfe 11 na safe, yayin cikakke...

READ ALSO
Taimakon Shugaba Tinubu Wajen Nasarar Aiki Shine Burina –Yahaya Bello
BY Hauwa Aliyu Balasa September 23, 2023 0

Gwamnan jihar Kogi Yahaya Bello, a ranar asabar ya bayyana cewa ba shi da wani buri a siyasance a ya...

READ ALSO
An Gurfanar Da Wasu Matasa A Kotu Bisa Zargin Tada Zaune Tsaye A Unguwar Wike
BY Hauwa Aliyu Balasa September 22, 2023 0

A ranar Juma’a ne rundunar ‘yan sanda ta gurfanar da wasu matasa uku a gaban wata kotun da ke Lugbe,...

READ ALSO
Gwamnatin Jihar Kwara Ta Sa Himma Wajen Bunkasa Ilimi Cikin Gaggawa
BY Hauwa Aliyu Balasa September 21, 2023 0

A cewar Gwamnan jihar Kwara, Abdulrahman Abdulrazaq samar da ingantaccen ilimi ga miliyoyin yaran da...

READ ALSO
Gwamnan Kano Ya Yi Watsi Da Hukuncin Kotu Ya Garzaya Kotun Daukaka Kara
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya ki amincewa da hukuncin kotun sauraron kararrakin zaben gwa...

READ ALSO
Saudiyya Ta Ware Wa Najeriya Gurbi 95,000-Hajjin Bana
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

Ma’aikatar Hajji da Umrah ta Saudiyya, a ranar Talata ta ware wa Najeriya gurabe 95,000 don gudanar...

READ ALSO
An Hana Yan Jarida Daukan Hukuncin Zaman Kotun Karar Apc
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

A ranar Laraba ne aka hana ‘yan jarida shiga harabar kotun da kotun sauraron kararrakin zaben gwamna...

READ ALSO
Argungu Gagarumar Bikin Al'adu Na Kamun Kifi
BY Hauwa Aliyu Balasa September 19, 2023 0

Bikin argungu wata hanya ce ta rayuwa ga al’ummar jihar Kebbi. Bikin yana kiyaye al'ada kuma yana i...

OUR CHANNELS:

PDP Shifts National Convention to November, Picks Ibadan Amid Internal Power Struggle
BY Abiodun Saheed Omodara July 25, 2025 0

Abuja, Nigeria  – The People’s Democratic Party (PDP) has announced the postpo...


APC Appoints Yilwatda Nentawe as Chairman, Declares 2027 a ‘Done Deal
BY Abiodun Saheed Omodara July 25, 2025 0

Abuja, Nigeria – The National Executive Committee (NEC) of the All Progressives Congress (APC)...


Osun APC, PDP Clash Over Governor Adeleke's Failed Defection Attempt
BY Abiodun Saheed Omodara July 25, 2025 0

The Osun State branches of the All Progressives Congress (APC) and the People’s Democratic Par...


Court Reinstates Benue CJ, Criticizes Alia
BY Abiodun Saheed Omodara July 25, 2025 0

The National Industrial Court in Abuja, on Wednesday, ruled that the Benue State House of Assembly's...


LASG Announces Five Major Road Projects in Alimosho to Be Completed by 2025
BY Abiodun Saheed Omodara July 25, 2025 0

The Lagos State Government has revealed that five significant road projects in the Alimosho Local Go...


Electricity Tariffs: Power Firms Push Back Against State Negotiations
BY Abiodun Saheed Omodara July 25, 2025 0

On Wednesday, energy commissioners from all 36 states announced their willingness to engage with pow...


Two Businessmen Sentenced to Two Years in Prison for Cybercrime
BY Abiodun Saheed Omodara July 25, 2025 0

A Federal High Court located in Ikoyi, Lagos, has sentenced two businesspersons, Emmanuel Nwanze and...


Nigeria Police Force Dismantles Notorious Arms Supply Network Linked to Bandits
BY Abiodun Saheed Omodara July 23, 2025 0

The Nigeria Police Force has successfully intercepted a notorious arms supply network linked to armi...


Maduka Okoye Suspended for Two Months Amid Betting Scandal
BY Abiodun Saheed Omodara July 25, 2025 0

Udinese and Nigerian goalkeeper Maduka Okoye has received a two-month suspension from the Italian Fo...


APC's National Assembly Power Grows to 70 with PDP Senator Defections
BY Abiodun Saheed Omodara July 24, 2025 0

The number of All Progressives Congress (APC) senators in the National Assembly increased to 70 on W...


More Articles

Load more...

Menu