Would you like to receive notifications on latest updates of the following headlines?

Gwamnatin Jihar Kwara Ta Sa Himma Wajen Bunkasa Ilimi Cikin Gaggawa

POSTED ON September 21, 2023 •   Hausa      BY Hauwa Aliyu Balasa
A cewar Gwamnan jihar Kwara, Abdulrahman Abdulrazaq samar da ingantaccen ilimi ga miliyoyin yaran da ke bukatarsa shine kan gaba a yanzu ga kasashen duniya da kungiyoyin bayar da tallafi da abokan huldar ci gaba. Da yake jawabi a wajen taron Majalisar Dinkin Duniya na shekarar 2023 a birnin New York, AbdulRazaq ya bayyana cewa gwamnatinsa ta kashe kudade dayewa wajen samar da ababen more rayuwa a makarantu. Ya  kuma bullo da fasahar kere-kere domin inganta dabarun koyarwa, da rikon sakainar kashi, da ingantaccen koyo wanda ke baiwa yara dama. su kasance daidai da takwarorinsu a wasu lokuta. A cikin wata sanarwa da sakataren yada labarai Rafiu Ajakaye ya fitar ya ce, "Abin da muka yi ya baiwa malamai damar bin ka'idojin karatu na taimakawa yara su koyi karatu da rage rashin zuwa makaranta, da kuma kara yawan shiga makarantu bisa kaida. Gwamnan ya ce bangaren ilimi da ke da kudade mai kyau kuma yana rike da mabudin ci gaba a bangarori da dama kamar kiwon lafiya, ruwa, ci gaban biranen karkara da samar da abinci. Inda ya kara da cewa bayanan da aka dauka  na daga makarantu na iya taimakawa gwamnatoci wajen yanke shawara mai kyau. Abdulrazaq ya kara da cewa, an inganta makarantun gwamnati da kusan kashi 48.7% a matakin farko, yayin da bullo da fasaha ya karawa malamanmu da yaranmu karfi, ko da yake ya ce har yanzu tallafin kudi ya kasance babban kalubale. Ya yi bayanin cewa karancin karatu a makarantun gwamnatin jihar Kwara ya ragu daga kashi 70.8% zuwa kashi 51.6 cikin dari a cikin sati 40 da bullo da sabon shirin na KWARALEARN. Banda jihar Kwara ya kamata sauran jihohin Najeriya su samu irin wannan cigaba ta hanyar siyasa da kuma dabarun dogaro da kai don samar da ilimi ga kowa da kowa da kuma kyakkyawan sakamakon koyo ga matasa.
0
READ ALSO
Tinubu Zai Yi Magana A Taron Kolin Yanayi Na Afirka
BY Hauwa Aliyu Balasa December 30, 2023 0

Ana sa ran shugaba Bola Tinubu zai yi jawabi a yau, 5 ga Satumba, da karfe 11 na safe, yayin cikakke...

READ ALSO
Taimakon Shugaba Tinubu Wajen Nasarar Aiki Shine Burina –Yahaya Bello
BY Hauwa Aliyu Balasa September 23, 2023 0

Gwamnan jihar Kogi Yahaya Bello, a ranar asabar ya bayyana cewa ba shi da wani buri a siyasance a ya...

READ ALSO
An Gurfanar Da Wasu Matasa A Kotu Bisa Zargin Tada Zaune Tsaye A Unguwar Wike
BY Hauwa Aliyu Balasa September 22, 2023 0

A ranar Juma’a ne rundunar ‘yan sanda ta gurfanar da wasu matasa uku a gaban wata kotun da ke Lugbe,...

READ ALSO
Gwamnatin Jihar Kwara Ta Sa Himma Wajen Bunkasa Ilimi Cikin Gaggawa
BY Hauwa Aliyu Balasa September 21, 2023 0

A cewar Gwamnan jihar Kwara, Abdulrahman Abdulrazaq samar da ingantaccen ilimi ga miliyoyin yaran da...

READ ALSO
Gwamnan Kano Ya Yi Watsi Da Hukuncin Kotu Ya Garzaya Kotun Daukaka Kara
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya ki amincewa da hukuncin kotun sauraron kararrakin zaben gwa...

READ ALSO
Saudiyya Ta Ware Wa Najeriya Gurbi 95,000-Hajjin Bana
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

Ma’aikatar Hajji da Umrah ta Saudiyya, a ranar Talata ta ware wa Najeriya gurabe 95,000 don gudanar...

READ ALSO
An Hana Yan Jarida Daukan Hukuncin Zaman Kotun Karar Apc
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

A ranar Laraba ne aka hana ‘yan jarida shiga harabar kotun da kotun sauraron kararrakin zaben gwamna...

READ ALSO
Argungu Gagarumar Bikin Al'adu Na Kamun Kifi
BY Hauwa Aliyu Balasa September 19, 2023 0

Bikin argungu wata hanya ce ta rayuwa ga al’ummar jihar Kebbi. Bikin yana kiyaye al'ada kuma yana i...

OUR CHANNELS:

Adeyeye urges capital punishment for drug traffickers amidst N1trn confiscation
BY Abiodun Saheed Omodara April 2, 2025 0

The ongoing fight against counterfeit and substandard medical products by the National Agency for Fo...


FG highlights need for data sharing, collaboration to tackle border crimes
BY Abiodun Saheed Omodara April 2, 2025 0

Nigeria has called for cooperation with Sahel and West African nations regarding information and dat...


Bobrisky calls out 2Baba for choosing Natasha over Annie
BY Abiodun Saheed Omodara April 1, 2025 0

Controversial crossdresser, Idris Okuneye Olanrewaju, better known as Bobrisky, has voiced his disap...


NHRC calls for Justice, Preventive Measures after Uromi mob killing
BY Abiodun Saheed Omodara April 1, 2025 0

ABUJA, Nigeria -  The National Human Rights Commission (NHRC) has praised the prompt actions ta...


Emir Sunusi's Durbar highlights Nigeria's Rich cultural legacy amidst challenges
BY Abiodun Saheed Omodara April 2, 2025 0

DUTSE, Nigeria - Women with veils cried out joyfully as the sounds of trumpets and hunting guns reso...


APC caution Cross River members against unauthorize legal suits
BY Abiodun Saheed Omodara April 1, 2025 0

RIVERS, Nigeria - The cross Rivers chapter of the All Progressives Congress has wa...


Sahel States' 0.5% Levy on Imports threatens Regional Trade and Economic Unity
BY Abiodun Saheed Omodara April 1, 2025 0

Mali, Burkina Faso, and Niger have intensified their separation from the regional economic bloc by i...


NSIA reports ₦3.74Trn profit, celebrating 12 years of continuous profitability
BY Abiodun Saheed Omodara April 1, 2025 0

ABUJA, Nigeria - THE Nigeria Sovereign Investment Authority (NSIA) reported generating approximately...


Army arrest 39 Oil thieves, dismantled 18 illegal refining sites in Niger Delta
BY Abiodun Saheed Omodara April 1, 2025 0

NIGER DELTA - In a significant setback for oil thieves in the Niger Delta Region, the troops of the...


FG announce independence bridge closure begins April 1
BY Abiodun Saheed Omodara April 1, 2025 0

LAGOS, Nigeria - The Federal Government has announced the closure of the Independence Bridge (Marina...


More Articles

Load more...

Menu