Would you like to receive notifications on latest updates of the following headlines?

Gwamnatin Jihar Kwara Ta Sa Himma Wajen Bunkasa Ilimi Cikin Gaggawa

POSTED ON September 21, 2023 •   Hausa      BY Hauwa Aliyu Balasa
A cewar Gwamnan jihar Kwara, Abdulrahman Abdulrazaq samar da ingantaccen ilimi ga miliyoyin yaran da ke bukatarsa shine kan gaba a yanzu ga kasashen duniya da kungiyoyin bayar da tallafi da abokan huldar ci gaba. Da yake jawabi a wajen taron Majalisar Dinkin Duniya na shekarar 2023 a birnin New York, AbdulRazaq ya bayyana cewa gwamnatinsa ta kashe kudade dayewa wajen samar da ababen more rayuwa a makarantu. Ya  kuma bullo da fasahar kere-kere domin inganta dabarun koyarwa, da rikon sakainar kashi, da ingantaccen koyo wanda ke baiwa yara dama. su kasance daidai da takwarorinsu a wasu lokuta. A cikin wata sanarwa da sakataren yada labarai Rafiu Ajakaye ya fitar ya ce, "Abin da muka yi ya baiwa malamai damar bin ka'idojin karatu na taimakawa yara su koyi karatu da rage rashin zuwa makaranta, da kuma kara yawan shiga makarantu bisa kaida. Gwamnan ya ce bangaren ilimi da ke da kudade mai kyau kuma yana rike da mabudin ci gaba a bangarori da dama kamar kiwon lafiya, ruwa, ci gaban biranen karkara da samar da abinci. Inda ya kara da cewa bayanan da aka dauka  na daga makarantu na iya taimakawa gwamnatoci wajen yanke shawara mai kyau. Abdulrazaq ya kara da cewa, an inganta makarantun gwamnati da kusan kashi 48.7% a matakin farko, yayin da bullo da fasaha ya karawa malamanmu da yaranmu karfi, ko da yake ya ce har yanzu tallafin kudi ya kasance babban kalubale. Ya yi bayanin cewa karancin karatu a makarantun gwamnatin jihar Kwara ya ragu daga kashi 70.8% zuwa kashi 51.6 cikin dari a cikin sati 40 da bullo da sabon shirin na KWARALEARN. Banda jihar Kwara ya kamata sauran jihohin Najeriya su samu irin wannan cigaba ta hanyar siyasa da kuma dabarun dogaro da kai don samar da ilimi ga kowa da kowa da kuma kyakkyawan sakamakon koyo ga matasa.
0
READ ALSO
Tinubu Zai Yi Magana A Taron Kolin Yanayi Na Afirka
BY Hauwa Aliyu Balasa December 30, 2023 0

Ana sa ran shugaba Bola Tinubu zai yi jawabi a yau, 5 ga Satumba, da karfe 11 na safe, yayin cikakke...

READ ALSO
Taimakon Shugaba Tinubu Wajen Nasarar Aiki Shine Burina –Yahaya Bello
BY Hauwa Aliyu Balasa September 23, 2023 0

Gwamnan jihar Kogi Yahaya Bello, a ranar asabar ya bayyana cewa ba shi da wani buri a siyasance a ya...

READ ALSO
An Gurfanar Da Wasu Matasa A Kotu Bisa Zargin Tada Zaune Tsaye A Unguwar Wike
BY Hauwa Aliyu Balasa September 22, 2023 0

A ranar Juma’a ne rundunar ‘yan sanda ta gurfanar da wasu matasa uku a gaban wata kotun da ke Lugbe,...

READ ALSO
Gwamnatin Jihar Kwara Ta Sa Himma Wajen Bunkasa Ilimi Cikin Gaggawa
BY Hauwa Aliyu Balasa September 21, 2023 0

A cewar Gwamnan jihar Kwara, Abdulrahman Abdulrazaq samar da ingantaccen ilimi ga miliyoyin yaran da...

READ ALSO
Gwamnan Kano Ya Yi Watsi Da Hukuncin Kotu Ya Garzaya Kotun Daukaka Kara
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya ki amincewa da hukuncin kotun sauraron kararrakin zaben gwa...

READ ALSO
Saudiyya Ta Ware Wa Najeriya Gurbi 95,000-Hajjin Bana
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

Ma’aikatar Hajji da Umrah ta Saudiyya, a ranar Talata ta ware wa Najeriya gurabe 95,000 don gudanar...

READ ALSO
An Hana Yan Jarida Daukan Hukuncin Zaman Kotun Karar Apc
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

A ranar Laraba ne aka hana ‘yan jarida shiga harabar kotun da kotun sauraron kararrakin zaben gwamna...

READ ALSO
Argungu Gagarumar Bikin Al'adu Na Kamun Kifi
BY Hauwa Aliyu Balasa September 19, 2023 0

Bikin argungu wata hanya ce ta rayuwa ga al’ummar jihar Kebbi. Bikin yana kiyaye al'ada kuma yana i...

OUR CHANNELS:

Super Eagles Soar to Victory as  Nigeria Clinches 2025 Unity Cup
BY Abiodun Saheed Omodara June 1, 2025 0

The Super Eagles of Nigeria triumphed on Saturday night, defeating Jamaica 5–4 in a penalty sh...


Cabinet Reshuffle Looms: President Tinubu Set to Announce Changes Post-Eid
BY Abiodun Saheed Omodara June 1, 2025 0

If everything goes smoothly, President Bola Tinubu is expected to announce his cabinet members who w...


30 Confirmed Dead as Heavy Rains Batter Northeast India
BY Abiodun Saheed Omodara June 1, 2025 0

Severe flash floods and landslides triggered by heavy monsoon rainfall in India's northeast over the...


SERAP Demands Accountability as NNPCL Allegedly Fails to Remit N500 Billion
BY Abiodun Saheed Omodara June 1, 2025 0

The Socio-Economic Rights and Accountability Project (SERAP) has initiated legal action against the...


PSG Claims First UEFA Champions League Title with Stunning 5-0 Victory over Inter Milan
BY Abiodun Saheed Omodara June 1, 2025 0

The French football powerhouse, Paris Saint-Germain Football Club, has claimed its inaugural UEFA Ch...


Bandits to Take Control of Governance - El-Rufai
BY Abiodun Saheed Omodara June 1, 2025 0

Former Kaduna State Governor, Nasir El-Rufai, has stated that Nigerians have permitted bandits to as...


Tinubu Launches Lagos-Calabar Highway, Ignoring Sanwo-Olu Amidst Economic Challenges
BY Abiodun Saheed Omodara June 1, 2025 0

President Bola Ahmed Tinubu on Saturday overlooked Lagos State Governor Babajide Sanwo-Olu during th...


BREAKING: Oba of Epe, Oba Adewale dies at 86 years
BY Abiodun Saheed Omodara June 1, 2025 0

The Olu of Epe Kingdom, Oba Shefiu Olatunji Adewale, has passed away. The 86-year-old monarch repor...


China to Advocate for African Rights on Global Stage
BY Abiodun Saheed Omodara June 2, 2025 0

The Chinese Counselor at the Ministry of Foreign Affairs, Shen Sha, has reiterated China's strong de...


China-Africa Institute to Launch First Museum in China Celebrating African History and Culture
BY Abiodun Saheed Omodara June 1, 2025 0

The China-Africa Institute, part of the Chinese Academy of Social Sciences, has unveiled plans to cr...


More Articles

Load more...

Menu