Would you like to receive notifications on latest updates of the following headlines?

Gwamnatin Jihar Kwara Ta Sa Himma Wajen Bunkasa Ilimi Cikin Gaggawa

POSTED ON September 21, 2023 •   HAUSA      BY Hauwa Aliyu Balasa
A cewar Gwamnan jihar Kwara, Abdulrahman Abdulrazaq samar da ingantaccen ilimi ga miliyoyin yaran da ke bukatarsa shine kan gaba a yanzu ga kasashen duniya da kungiyoyin bayar da tallafi da abokan huldar ci gaba. Da yake jawabi a wajen taron Majalisar Dinkin Duniya na shekarar 2023 a birnin New York, AbdulRazaq ya bayyana cewa gwamnatinsa ta kashe kudade dayewa wajen samar da ababen more rayuwa a makarantu. Ya  kuma bullo da fasahar kere-kere domin inganta dabarun koyarwa, da rikon sakainar kashi, da ingantaccen koyo wanda ke baiwa yara dama. su kasance daidai da takwarorinsu a wasu lokuta. A cikin wata sanarwa da sakataren yada labarai Rafiu Ajakaye ya fitar ya ce, "Abin da muka yi ya baiwa malamai damar bin ka'idojin karatu na taimakawa yara su koyi karatu da rage rashin zuwa makaranta, da kuma kara yawan shiga makarantu bisa kaida. Gwamnan ya ce bangaren ilimi da ke da kudade mai kyau kuma yana rike da mabudin ci gaba a bangarori da dama kamar kiwon lafiya, ruwa, ci gaban biranen karkara da samar da abinci. Inda ya kara da cewa bayanan da aka dauka  na daga makarantu na iya taimakawa gwamnatoci wajen yanke shawara mai kyau. Abdulrazaq ya kara da cewa, an inganta makarantun gwamnati da kusan kashi 48.7% a matakin farko, yayin da bullo da fasaha ya karawa malamanmu da yaranmu karfi, ko da yake ya ce har yanzu tallafin kudi ya kasance babban kalubale. Ya yi bayanin cewa karancin karatu a makarantun gwamnatin jihar Kwara ya ragu daga kashi 70.8% zuwa kashi 51.6 cikin dari a cikin sati 40 da bullo da sabon shirin na KWARALEARN. Banda jihar Kwara ya kamata sauran jihohin Najeriya su samu irin wannan cigaba ta hanyar siyasa da kuma dabarun dogaro da kai don samar da ilimi ga kowa da kowa da kuma kyakkyawan sakamakon koyo ga matasa.
0
READ ALSO
Tinubu Zai Yi Magana A Taron Kolin Yanayi Na Afirka
BY Hauwa Aliyu Balasa December 30, 2023 0

Ana sa ran shugaba Bola Tinubu zai yi jawabi a yau, 5 ga Satumba, da karfe 11 na safe, yayin cikakke...

READ ALSO
Taimakon Shugaba Tinubu Wajen Nasarar Aiki Shine Burina –Yahaya Bello
BY Hauwa Aliyu Balasa September 23, 2023 0

Gwamnan jihar Kogi Yahaya Bello, a ranar asabar ya bayyana cewa ba shi da wani buri a siyasance a ya...

READ ALSO
An Gurfanar Da Wasu Matasa A Kotu Bisa Zargin Tada Zaune Tsaye A Unguwar Wike
BY Hauwa Aliyu Balasa September 22, 2023 0

A ranar Juma’a ne rundunar ‘yan sanda ta gurfanar da wasu matasa uku a gaban wata kotun da ke Lugbe,...

READ ALSO
Gwamnatin Jihar Kwara Ta Sa Himma Wajen Bunkasa Ilimi Cikin Gaggawa
BY Hauwa Aliyu Balasa September 21, 2023 0

A cewar Gwamnan jihar Kwara, Abdulrahman Abdulrazaq samar da ingantaccen ilimi ga miliyoyin yaran da...

READ ALSO
Gwamnan Kano Ya Yi Watsi Da Hukuncin Kotu Ya Garzaya Kotun Daukaka Kara
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya ki amincewa da hukuncin kotun sauraron kararrakin zaben gwa...

READ ALSO
Saudiyya Ta Ware Wa Najeriya Gurbi 95,000-Hajjin Bana
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

Ma’aikatar Hajji da Umrah ta Saudiyya, a ranar Talata ta ware wa Najeriya gurabe 95,000 don gudanar...

READ ALSO
An Hana Yan Jarida Daukan Hukuncin Zaman Kotun Karar Apc
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

A ranar Laraba ne aka hana ‘yan jarida shiga harabar kotun da kotun sauraron kararrakin zaben gwamna...

READ ALSO
Argungu Gagarumar Bikin Al'adu Na Kamun Kifi
BY Hauwa Aliyu Balasa September 19, 2023 0

Bikin argungu wata hanya ce ta rayuwa ga al’ummar jihar Kebbi. Bikin yana kiyaye al'ada kuma yana i...

OUR CHANNELS:

PDP Divided Over Possible Returns of Jonathan, Obi Ahead of 2027 Elections
BY Abiodun Saheed Omodara August 14, 2025 0

With about two years remaining until the 2027 presidential election, there are divisions among membe...


Trump Warns Russia of "Very Severe Consequences" Over Ukraine Conflict Ahead of Summit
BY Abiodun Saheed Omodara August 15, 2025 0

U.S. President Donald Trump has cautioned that Russia could face "very severe consequences" if Presi...


JAMB to Screen Over 500 Underage Candidates for Tertiary Admission
BY Abiodun Saheed Omodara August 14, 2025 0

The Joint Admissions and Matriculation Board (JAMB) has revealed plans to evaluate over 500 outstand...


NAPTIP Reports Alarming Rise in Human Trafficking Cases in Benue State
BY Abiodun Saheed Omodara August 15, 2025 0

Director-general (D-G), National Agency for the Prohibition of Trafficking in Persons (NAPTIP), Bint...


OOPL Demands N3.5 Billion Compensation from EFCC After Controversial Raid
BY Abiodun Saheed Omodara August 15, 2025 0

The management of the Olusegun Obasanjo Presidential Library (OOPL) has demanded N3.5 billion compen...


Despite $3.64 Billion in Loans, Nigeria's Healthcare Infrastructure Remains Lacking
BY Abiodun Saheed Omodara August 15, 2025 0

The World Bank has granted Nigeria a total of $3.53 billion (N5.4 trillion at the official exchange...


Charges Against Comfort Emmanson Dropped, KWAM 1's Ban Shortened
BY Abiodun Saheed Omodara August 14, 2025 0

The Federal Government has dropped its criminal charges against Ms. Comfort Emmanson, the passenger...


Iran Reaffirms Support for Hezbollah Amid Disarmament Efforts in Lebanon
BY Abiodun Saheed Omodara August 15, 2025 0

Iran's top security official promised in Lebanon on Wednesday that his nation would maintain its sup...


FG Names Fuji Star KWAM 1 as Ambassador for Aviation Safety
BY Abiodun Saheed Omodara August 15, 2025 0

The Federal Government has revealed its intention to appoint Fuji musician Wasiu Ayinde Marshal, com...


Nigeria's First Rubella Measles Vaccine Set to Launch Amidst Health Concerns
BY Abiodun Saheed Omodara August 13, 2025 0

The United Nations Children's Education Fund, known as UNICEF, has reported that Rubella Measles is...


More Articles

Load more...

Menu