Would you like to receive notifications on latest updates of the following headlines?

An Hana Yan Jarida Daukan Hukuncin Zaman Kotun Karar Apc

POSTED ON September 20, 2023 •   Hausa      BY Hauwa Aliyu Balasa •   VIEWS 79
A ranar Laraba ne aka hana ‘yan jarida shiga harabar kotun da kotun sauraron kararrakin zaben gwamnan jihar Kano za ta yanke hukunci kan karar da jam’iyyar All Progressives Congress (APC) da dan takararta suka shigar a gabanta a zaben ranar 18 ga watan Maris. A baya dan takarar gwamna na jam’iyyar APC a zaben Kano, Nasir Gawuna, ya garzaya kotu domin kalubalantar nasarar Abba Yusuf na jam’iyyar New Nigeria People Party, NNPP, wanda hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC ta bayyana a matsayin wanda ya lashe zaben. . Ana sa ran cewa kotun za ta yanke hukunci kan karar da jam’iyyar APC da dan takararta suka shigar a yau. Sai dai kuma wani hanzari ba gudu ba an hana wasu ‘yan jarida shiga da suka kutsa kai cikin harabar domin sanya ido kan yadda lamarin ke gudana. Kwamishinan ‘yan sandan jihar Kano, Usaini Muhammed Gumel, wanda ya zanta da Aminiya, ya ce mutane 50 ne kawai kotu ta ba da izini su shiga. A cewarsa, “Tun a jiya muka kira sakataren kotun don jin shirye-shiryen zaman, inda suka sanar da mu cewa mutum 50 ne kawai za a bari su shiga cikin kotu". “Lambobin sun hada da alkalai, lauyoyin jam’iyyun biyu da mambobinsu, ‘yan jarida da kafafen yada labarai. Don haka ba ‘yan sanda ba ne suka takaita adadin.” Har zuwa yanzu bamu samu cikakken bayanai bisa dalilin hana yan jarida shiga kotun ba.
0
RECOMMENDED FOR YOU
Ana Shirin Yiwa Ma’aikata Da Daliban Jami’ar Buk Rabon Kayan Tallafi.
BY Hauwa Aliyu Balasa February 15, 2024 0

Tsadar rayuwa da kasar Najeria take ciki ya sa Jami'ar Bayero dake Kano (BUK) ta shirya tallafawa m...

RECOMMENDED FOR YOU
Tinubu Zai Yi Magana A Taron Kolin Yanayi Na Afirka
BY Hauwa Aliyu Balasa December 30, 2023 0

Ana sa ran shugaba Bola Tinubu zai yi jawabi a yau, 5 ga Satumba, da karfe 11 na safe, yayin cikakke...

RECOMMENDED FOR YOU
Taimakon Shugaba Tinubu Wajen Nasarar Aiki Shine Burina –Yahaya Bello
BY Hauwa Aliyu Balasa September 23, 2023 0

Gwamnan jihar Kogi Yahaya Bello, a ranar asabar ya bayyana cewa ba shi da wani buri a siyasance a ya...

RECOMMENDED FOR YOU
An Gurfanar Da Wasu Matasa A Kotu Bisa Zargin Tada Zaune Tsaye A Unguwar Wike
BY Hauwa Aliyu Balasa September 22, 2023 0

A ranar Juma’a ne rundunar ‘yan sanda ta gurfanar da wasu matasa uku a gaban wata kotun da ke Lugbe,...

RECOMMENDED FOR YOU
Gwamnatin Jihar Kwara Ta Sa Himma Wajen Bunkasa Ilimi Cikin Gaggawa
BY Hauwa Aliyu Balasa September 21, 2023 0

A cewar Gwamnan jihar Kwara, Abdulrahman Abdulrazaq samar da ingantaccen ilimi ga miliyoyin yaran da...

RECOMMENDED FOR YOU
Gwamnan Kano Ya Yi Watsi Da Hukuncin Kotu Ya Garzaya Kotun Daukaka Kara
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya ki amincewa da hukuncin kotun sauraron kararrakin zaben gwa...

RECOMMENDED FOR YOU
Saudiyya Ta Ware Wa Najeriya Gurbi 95,000-Hajjin Bana
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

Ma’aikatar Hajji da Umrah ta Saudiyya, a ranar Talata ta ware wa Najeriya gurabe 95,000 don gudanar...

RECOMMENDED FOR YOU
An Hana Yan Jarida Daukan Hukuncin Zaman Kotun Karar Apc
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

A ranar Laraba ne aka hana ‘yan jarida shiga harabar kotun da kotun sauraron kararrakin zaben gwamna...

OUR CHANNELS:

OTHER ARTICLES ::

29th June, 2024
Gold Set to Achieve Third Quarterly Gain, Focus on US Inflation Data
BY Abiodun Saheed Omodara June 28, 2024 0

Gold prices dipped on Friday, but were on track for a third consecutive quarterly increase, while in...


Saudi Arabia to Safeguard Bank Accounts by Monitoring Emerging Financial Fraud Techniques
BY Abiodun Saheed Omodara June 29, 2024 0

Amidst the rapid technological advancements globally, particularly after the Covid-19 pandemic, the...


Michael Jackson Owed $500M Debt Before Death
BY Ebiakuboere England June 28, 2024 0

The late King of Pop Michael Jackson was over $500 million in debt at the time of his death in 2009....


Peter Obi Attends Mr Ibu’s Funeral In Enugu
BY Ebiakuboere England June 28, 2024 0

The Labour Party, LP, presidential candidate in the 2023 general elections, Peter Obi, graces the fu...


IMF Urges US to Address Debt despite Strong Growth
BY Abiodun Saheed Omodara June 28, 2024 0

The International Monetary Fund (IMF) has urged the US to increase taxes in order to control the ris...


Saudi Arabia's Trade Surplus Reaches High Record of Over SAR41.411 Billion
BY Abiodun Saheed Omodara June 28, 2024 0

Saudi Arabia’s trade balance reached a surplus of SAR41.411 billion in April 2024, which is th...


JUST IN: JAMB Releases UTME Supplementary Results
BY Benedicta Bassey June 28, 2024 0

The Joint Admissions and Matriculation Board (JAMB) has released the results of candidates who parti...


Digital Learning Will Revamp Education - MTN
BY Benedicta Bassey June 29, 2024 0

MTN Nigeria has said digital learning initiative will boost and revolutionise education in Nigeria&n...


Experts Call on FG to Sign Hurried Child Syndrome Bill into Law
BY Benedicta Bassey June 28, 2024 0

Some experts, including Hanatu Enwemadu, Executive Director of A Mother’s Love Initiative, are...


Actress Bisola Aiyeola Responds To Rumor Of Sharon Ooja
BY Ebiakuboere England June 28, 2024 0

Nollywood actress Bisola Aiyeola has responded to claims that her colleague and friend, Sharon Ooja,...


Menu