Would you like to receive notifications on latest updates of the following headlines?

An Hana Yan Jarida Daukan Hukuncin Zaman Kotun Karar Apc

POSTED ON September 20, 2023 •   Hausa      BY Hauwa Aliyu Balasa
A ranar Laraba ne aka hana ‘yan jarida shiga harabar kotun da kotun sauraron kararrakin zaben gwamnan jihar Kano za ta yanke hukunci kan karar da jam’iyyar All Progressives Congress (APC) da dan takararta suka shigar a gabanta a zaben ranar 18 ga watan Maris. A baya dan takarar gwamna na jam’iyyar APC a zaben Kano, Nasir Gawuna, ya garzaya kotu domin kalubalantar nasarar Abba Yusuf na jam’iyyar New Nigeria People Party, NNPP, wanda hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC ta bayyana a matsayin wanda ya lashe zaben. . Ana sa ran cewa kotun za ta yanke hukunci kan karar da jam’iyyar APC da dan takararta suka shigar a yau. Sai dai kuma wani hanzari ba gudu ba an hana wasu ‘yan jarida shiga da suka kutsa kai cikin harabar domin sanya ido kan yadda lamarin ke gudana. Kwamishinan ‘yan sandan jihar Kano, Usaini Muhammed Gumel, wanda ya zanta da Aminiya, ya ce mutane 50 ne kawai kotu ta ba da izini su shiga. A cewarsa, “Tun a jiya muka kira sakataren kotun don jin shirye-shiryen zaman, inda suka sanar da mu cewa mutum 50 ne kawai za a bari su shiga cikin kotu". “Lambobin sun hada da alkalai, lauyoyin jam’iyyun biyu da mambobinsu, ‘yan jarida da kafafen yada labarai. Don haka ba ‘yan sanda ba ne suka takaita adadin.” Har zuwa yanzu bamu samu cikakken bayanai bisa dalilin hana yan jarida shiga kotun ba.
0
READ ALSO
Tinubu Zai Yi Magana A Taron Kolin Yanayi Na Afirka
BY Hauwa Aliyu Balasa December 30, 2023 0

Ana sa ran shugaba Bola Tinubu zai yi jawabi a yau, 5 ga Satumba, da karfe 11 na safe, yayin cikakke...

READ ALSO
Taimakon Shugaba Tinubu Wajen Nasarar Aiki Shine Burina –Yahaya Bello
BY Hauwa Aliyu Balasa September 23, 2023 0

Gwamnan jihar Kogi Yahaya Bello, a ranar asabar ya bayyana cewa ba shi da wani buri a siyasance a ya...

READ ALSO
An Gurfanar Da Wasu Matasa A Kotu Bisa Zargin Tada Zaune Tsaye A Unguwar Wike
BY Hauwa Aliyu Balasa September 22, 2023 0

A ranar Juma’a ne rundunar ‘yan sanda ta gurfanar da wasu matasa uku a gaban wata kotun da ke Lugbe,...

READ ALSO
Gwamnatin Jihar Kwara Ta Sa Himma Wajen Bunkasa Ilimi Cikin Gaggawa
BY Hauwa Aliyu Balasa September 21, 2023 0

A cewar Gwamnan jihar Kwara, Abdulrahman Abdulrazaq samar da ingantaccen ilimi ga miliyoyin yaran da...

READ ALSO
Gwamnan Kano Ya Yi Watsi Da Hukuncin Kotu Ya Garzaya Kotun Daukaka Kara
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya ki amincewa da hukuncin kotun sauraron kararrakin zaben gwa...

READ ALSO
Saudiyya Ta Ware Wa Najeriya Gurbi 95,000-Hajjin Bana
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

Ma’aikatar Hajji da Umrah ta Saudiyya, a ranar Talata ta ware wa Najeriya gurabe 95,000 don gudanar...

READ ALSO
An Hana Yan Jarida Daukan Hukuncin Zaman Kotun Karar Apc
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

A ranar Laraba ne aka hana ‘yan jarida shiga harabar kotun da kotun sauraron kararrakin zaben gwamna...

READ ALSO
Argungu Gagarumar Bikin Al'adu Na Kamun Kifi
BY Hauwa Aliyu Balasa September 19, 2023 0

Bikin argungu wata hanya ce ta rayuwa ga al’ummar jihar Kebbi. Bikin yana kiyaye al'ada kuma yana i...

OUR CHANNELS:

Adeyeye urges capital punishment for drug traffickers amidst N1trn confiscation
BY Abiodun Saheed Omodara April 2, 2025 0

The ongoing fight against counterfeit and substandard medical products by the National Agency for Fo...


FG highlights need for data sharing, collaboration to tackle border crimes
BY Abiodun Saheed Omodara April 2, 2025 0

Nigeria has called for cooperation with Sahel and West African nations regarding information and dat...


Bobrisky calls out 2Baba for choosing Natasha over Annie
BY Abiodun Saheed Omodara April 1, 2025 0

Controversial crossdresser, Idris Okuneye Olanrewaju, better known as Bobrisky, has voiced his disap...


NHRC calls for Justice, Preventive Measures after Uromi mob killing
BY Abiodun Saheed Omodara April 1, 2025 0

ABUJA, Nigeria -  The National Human Rights Commission (NHRC) has praised the prompt actions ta...


Emir Sunusi's Durbar highlights Nigeria's Rich cultural legacy amidst challenges
BY Abiodun Saheed Omodara April 2, 2025 0

DUTSE, Nigeria - Women with veils cried out joyfully as the sounds of trumpets and hunting guns reso...


APC caution Cross River members against unauthorize legal suits
BY Abiodun Saheed Omodara April 1, 2025 0

RIVERS, Nigeria - The cross Rivers chapter of the All Progressives Congress has wa...


Sahel States' 0.5% Levy on Imports threatens Regional Trade and Economic Unity
BY Abiodun Saheed Omodara April 1, 2025 0

Mali, Burkina Faso, and Niger have intensified their separation from the regional economic bloc by i...


NSIA reports ₦3.74Trn profit, celebrating 12 years of continuous profitability
BY Abiodun Saheed Omodara April 1, 2025 0

ABUJA, Nigeria - THE Nigeria Sovereign Investment Authority (NSIA) reported generating approximately...


Army arrest 39 Oil thieves, dismantled 18 illegal refining sites in Niger Delta
BY Abiodun Saheed Omodara April 1, 2025 0

NIGER DELTA - In a significant setback for oil thieves in the Niger Delta Region, the troops of the...


FG announce independence bridge closure begins April 1
BY Abiodun Saheed Omodara April 1, 2025 0

LAGOS, Nigeria - The Federal Government has announced the closure of the Independence Bridge (Marina...


More Articles

Load more...

Menu