Would you like to receive notifications on latest updates of the following headlines?

An Hana Yan Jarida Daukan Hukuncin Zaman Kotun Karar Apc

POSTED ON September 20, 2023 •   Hausa      BY Hauwa Aliyu Balasa
A ranar Laraba ne aka hana ‘yan jarida shiga harabar kotun da kotun sauraron kararrakin zaben gwamnan jihar Kano za ta yanke hukunci kan karar da jam’iyyar All Progressives Congress (APC) da dan takararta suka shigar a gabanta a zaben ranar 18 ga watan Maris. A baya dan takarar gwamna na jam’iyyar APC a zaben Kano, Nasir Gawuna, ya garzaya kotu domin kalubalantar nasarar Abba Yusuf na jam’iyyar New Nigeria People Party, NNPP, wanda hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC ta bayyana a matsayin wanda ya lashe zaben. . Ana sa ran cewa kotun za ta yanke hukunci kan karar da jam’iyyar APC da dan takararta suka shigar a yau. Sai dai kuma wani hanzari ba gudu ba an hana wasu ‘yan jarida shiga da suka kutsa kai cikin harabar domin sanya ido kan yadda lamarin ke gudana. Kwamishinan ‘yan sandan jihar Kano, Usaini Muhammed Gumel, wanda ya zanta da Aminiya, ya ce mutane 50 ne kawai kotu ta ba da izini su shiga. A cewarsa, “Tun a jiya muka kira sakataren kotun don jin shirye-shiryen zaman, inda suka sanar da mu cewa mutum 50 ne kawai za a bari su shiga cikin kotu". “Lambobin sun hada da alkalai, lauyoyin jam’iyyun biyu da mambobinsu, ‘yan jarida da kafafen yada labarai. Don haka ba ‘yan sanda ba ne suka takaita adadin.” Har zuwa yanzu bamu samu cikakken bayanai bisa dalilin hana yan jarida shiga kotun ba.
0
READ ALSO
Tinubu Zai Yi Magana A Taron Kolin Yanayi Na Afirka
BY Hauwa Aliyu Balasa December 30, 2023 0

Ana sa ran shugaba Bola Tinubu zai yi jawabi a yau, 5 ga Satumba, da karfe 11 na safe, yayin cikakke...

READ ALSO
Taimakon Shugaba Tinubu Wajen Nasarar Aiki Shine Burina –Yahaya Bello
BY Hauwa Aliyu Balasa September 23, 2023 0

Gwamnan jihar Kogi Yahaya Bello, a ranar asabar ya bayyana cewa ba shi da wani buri a siyasance a ya...

READ ALSO
An Gurfanar Da Wasu Matasa A Kotu Bisa Zargin Tada Zaune Tsaye A Unguwar Wike
BY Hauwa Aliyu Balasa September 22, 2023 0

A ranar Juma’a ne rundunar ‘yan sanda ta gurfanar da wasu matasa uku a gaban wata kotun da ke Lugbe,...

READ ALSO
Gwamnatin Jihar Kwara Ta Sa Himma Wajen Bunkasa Ilimi Cikin Gaggawa
BY Hauwa Aliyu Balasa September 21, 2023 0

A cewar Gwamnan jihar Kwara, Abdulrahman Abdulrazaq samar da ingantaccen ilimi ga miliyoyin yaran da...

READ ALSO
Gwamnan Kano Ya Yi Watsi Da Hukuncin Kotu Ya Garzaya Kotun Daukaka Kara
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya ki amincewa da hukuncin kotun sauraron kararrakin zaben gwa...

READ ALSO
Saudiyya Ta Ware Wa Najeriya Gurbi 95,000-Hajjin Bana
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

Ma’aikatar Hajji da Umrah ta Saudiyya, a ranar Talata ta ware wa Najeriya gurabe 95,000 don gudanar...

READ ALSO
An Hana Yan Jarida Daukan Hukuncin Zaman Kotun Karar Apc
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

A ranar Laraba ne aka hana ‘yan jarida shiga harabar kotun da kotun sauraron kararrakin zaben gwamna...

READ ALSO
Argungu Gagarumar Bikin Al'adu Na Kamun Kifi
BY Hauwa Aliyu Balasa September 19, 2023 0

Bikin argungu wata hanya ce ta rayuwa ga al’ummar jihar Kebbi. Bikin yana kiyaye al'ada kuma yana i...

OUR CHANNELS:

Qatar Closes Airspace After Iranian Strike on U.S. Base in Doha
BY Abiodun Saheed Omodara June 24, 2025 0

In a swift move to safeguard lives and property, the government of Qatar has closed its airspace fol...


Tinubu Launches National Mechanised Farming Programme to Tackle Food Insecurity
BY Abiodun Saheed Omodara June 24, 2025 0

In a bid to combat food insecurity and encourage youth participation in farming, President Bola Tinu...


NGX Opens Week Bullish, Gains N279bn Amid Renewed Investor Confidence
BY Abiodun Saheed Omodara June 24, 2025 0

The Nigerian Exchange Limited (NGX) commenced the trading week on a bullish trajectory, adding N279...


EFCC Urges Students to Shun Internet Fraud, Embrace Positive Online Ventures
BY Abiodun Saheed Omodara June 24, 2025 0

The Chairman of the Economic and Financial Crimes Commission (EFCC), Ola Olukoyede, has called on Ni...


Abia Govt Vows Crackdown After Cult Clash Leaves One Dead
BY Abiodun Saheed Omodara June 24, 2025 0

ABIA, Nigeria - A suspected cultist was shot dead while another was apprehended following a violent...


Tinubu Showoff Chicago Classmate Amid Lingering Certificate Forgery Controversy
BY Abiodun Saheed Omodara June 24, 2025 0

ABUJA, Nigeria - Amid ongoing public debate over his academic credentials, President Bola Tinubu on...


Oil Prices Surge Amid U.S. Airstrikes on Iran's Nuclear Sites
BY Abiodun Saheed Omodara June 24, 2025 0

Oil prices rose on Monday while the dollar gained strength following the U.S. airstrikes on Iran's n...


POS Terminals Drive N223tn in Transactions Amid Shift From ATMs
BY Abiodun Saheed Omodara June 23, 2025 0

Point of Sale (POS) terminals processed transactions worth N223.27 trillion in 2024, marking a drama...


Ned Nwoko’s Second-Term Endorsement Sparks Rift in Delta North APC
BY Abiodun Saheed Omodara June 24, 2025 0

DELTA, Nigeria - The endorsement of Senator Ned Nwoko for a second term as representative of Delta N...


AFN Will Not Block Favour Ofili’s Switch to Turkey – Okowa
BY Abiodun Saheed Omodara June 23, 2025 0

President of the Athletics Federation of Nigeria (AFN), Tonobok Okowa, has stated that the federatio...


More Articles

Load more...

Menu