Would you like to receive notifications on latest updates of the following headlines?

An Hana Yan Jarida Daukan Hukuncin Zaman Kotun Karar Apc

POSTED ON September 20, 2023 •   HAUSA      BY Hauwa Aliyu Balasa
A ranar Laraba ne aka hana ‘yan jarida shiga harabar kotun da kotun sauraron kararrakin zaben gwamnan jihar Kano za ta yanke hukunci kan karar da jam’iyyar All Progressives Congress (APC) da dan takararta suka shigar a gabanta a zaben ranar 18 ga watan Maris. A baya dan takarar gwamna na jam’iyyar APC a zaben Kano, Nasir Gawuna, ya garzaya kotu domin kalubalantar nasarar Abba Yusuf na jam’iyyar New Nigeria People Party, NNPP, wanda hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC ta bayyana a matsayin wanda ya lashe zaben. . Ana sa ran cewa kotun za ta yanke hukunci kan karar da jam’iyyar APC da dan takararta suka shigar a yau. Sai dai kuma wani hanzari ba gudu ba an hana wasu ‘yan jarida shiga da suka kutsa kai cikin harabar domin sanya ido kan yadda lamarin ke gudana. Kwamishinan ‘yan sandan jihar Kano, Usaini Muhammed Gumel, wanda ya zanta da Aminiya, ya ce mutane 50 ne kawai kotu ta ba da izini su shiga. A cewarsa, “Tun a jiya muka kira sakataren kotun don jin shirye-shiryen zaman, inda suka sanar da mu cewa mutum 50 ne kawai za a bari su shiga cikin kotu". “Lambobin sun hada da alkalai, lauyoyin jam’iyyun biyu da mambobinsu, ‘yan jarida da kafafen yada labarai. Don haka ba ‘yan sanda ba ne suka takaita adadin.” Har zuwa yanzu bamu samu cikakken bayanai bisa dalilin hana yan jarida shiga kotun ba.
0
READ ALSO
Tinubu Zai Yi Magana A Taron Kolin Yanayi Na Afirka
BY Hauwa Aliyu Balasa December 30, 2023 0

Ana sa ran shugaba Bola Tinubu zai yi jawabi a yau, 5 ga Satumba, da karfe 11 na safe, yayin cikakke...

READ ALSO
Taimakon Shugaba Tinubu Wajen Nasarar Aiki Shine Burina –Yahaya Bello
BY Hauwa Aliyu Balasa September 23, 2023 0

Gwamnan jihar Kogi Yahaya Bello, a ranar asabar ya bayyana cewa ba shi da wani buri a siyasance a ya...

READ ALSO
An Gurfanar Da Wasu Matasa A Kotu Bisa Zargin Tada Zaune Tsaye A Unguwar Wike
BY Hauwa Aliyu Balasa September 22, 2023 0

A ranar Juma’a ne rundunar ‘yan sanda ta gurfanar da wasu matasa uku a gaban wata kotun da ke Lugbe,...

READ ALSO
Gwamnatin Jihar Kwara Ta Sa Himma Wajen Bunkasa Ilimi Cikin Gaggawa
BY Hauwa Aliyu Balasa September 21, 2023 0

A cewar Gwamnan jihar Kwara, Abdulrahman Abdulrazaq samar da ingantaccen ilimi ga miliyoyin yaran da...

READ ALSO
Gwamnan Kano Ya Yi Watsi Da Hukuncin Kotu Ya Garzaya Kotun Daukaka Kara
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya ki amincewa da hukuncin kotun sauraron kararrakin zaben gwa...

READ ALSO
Saudiyya Ta Ware Wa Najeriya Gurbi 95,000-Hajjin Bana
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

Ma’aikatar Hajji da Umrah ta Saudiyya, a ranar Talata ta ware wa Najeriya gurabe 95,000 don gudanar...

READ ALSO
An Hana Yan Jarida Daukan Hukuncin Zaman Kotun Karar Apc
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

A ranar Laraba ne aka hana ‘yan jarida shiga harabar kotun da kotun sauraron kararrakin zaben gwamna...

READ ALSO
Argungu Gagarumar Bikin Al'adu Na Kamun Kifi
BY Hauwa Aliyu Balasa September 19, 2023 0

Bikin argungu wata hanya ce ta rayuwa ga al’ummar jihar Kebbi. Bikin yana kiyaye al'ada kuma yana i...

OUR CHANNELS:

NABTEB Empowers Directorate Cadre Staff with Training for a Stronger Future
BY Abiodun Saheed Omodara August 7, 2025 0

The National Board for Technical Education and Examination Board (NABTEB) conducted a training sessi...


Chelsea Midfielder Moves to Everton for £24m ahead of EPL kickoff
BY Abiodun Saheed Omodara August 7, 2025 0

Everton, the Merseyside club, has finalized the acquisition of English midfielder Kiernan Dewsbury-H...


Aston Villa Thrashes AS Roma 4-0 in Pre-Season Showcase
BY Abiodun Saheed Omodara August 7, 2025 0

Aston Villa delivered an impressive performance in their pre-season match on Wednesday, overwhelming...


Register with Embassies for Emergency Assistance, FG Urges Nigerians Abroad
BY Abiodun Saheed Omodara August 7, 2025 0

The Federal Government has urged Nigerians traveling abroad to register with Nigerian embassies and...


FAAN Launches Investigation into Wasiu Ayinde  Airport Security Breach
BY Abiodun Saheed Omodara August 6, 2025 0

The Federal Airports Authority of Nigeria (FAAN) has initiated an investigation into an incident inv...


FG Urges Immediate Safety Measures as 76 Areas Face Flood Risk
BY Abiodun Saheed Omodara August 6, 2025 0

The Federal Government has predicted substantial rainfall over a five-day span that could lead to fl...


Trump Imposes Additional Tariffs on Indian Imports Over Russian Oil Trade
BY Abiodun Saheed Omodara August 7, 2025 0

In a move that has already stirred international debate, U.S. President Donald Trump on Wednesday si...


FG Secures $25.35 Million Loan from Kuwait Fund to Combat Out-of-School Children
BY Abiodun Saheed Omodara August 6, 2025 0

The Federal Government has obtained a $25.35 million concessionary loan from the Kuwait Fund for Ara...


Nigeria Faces Vaccine Crisis as 2.2 Million Children Remain Unvaccinated-CSOs
BY Abiodun Saheed Omodara August 7, 2025 0

Civil Society Organizations (CSOs) have sounded the alarm that approximately 1.5 million children di...


Peter Obi’s One-Term Pledge Is a Challenge to Nigeria’s Culture of Power Entitlement
BY Suleiman Kelvin Jimoh August 6, 2025 0

ABUJA, Nigeria – When Peter Obi says he’ll serve only four years if elected president, h...


More Articles

Load more...

Menu