Would you like to receive notifications on latest updates of the following headlines?

Saudiyya Ta Ware Wa Najeriya Gurbi 95,000-Hajjin Bana

POSTED ON September 20, 2023 •   Duniya      BY Hauwa Aliyu Balasa •   VIEWS 74
Ma’aikatar Hajji da Umrah ta Saudiyya, a ranar Talata ta ware wa Najeriya gurabe 95,000 don gudanar da aikin hajjin shekarar  2024. Alhaji Zikrullah Hassan shugaba kuma babban Jami’in Hukumar NAHCON shi ya bayyana hakan a wata sanarwa da Malam Mousa Ubandawaki mataimakin daraktan yada labarai na hukumar ya fitar. A cewarsa hukumomin Saudiyya sun sanar da wannan kason ne a wani taron tattaunawa da hukumar NAHCON ta gudanar da ma’aikatar Hajji da Umrah ta Saudiyya. Taron wanda a hukumance ya fara aikin Hajjin 2024, ya samu halartar shugaban kwamitin majalisar wakilai kan aikin hajji, Alhaji Jafar Mohammed. Haka kuma wakilan shugaban kwamitin majalisar dattawa kan harkokin kasashen waje, Sen. Abubakar Bello, da karamin jakadan Najeriya a Saudiyya, Amb. Bello Abdulkadir, sun kasance a wajen taron. Hassan ya kara da cewa ana sa ran Najeriya za ta kammala shirye-shirye da tattaunawa da masu samar da abinci da masauki da kuma sufuri cikin kwanaki 120 masu zuwa. Haka kuma ya ce ana sa ran NAHCON ta mika jerin sunayen ma’aikatan lafiya da sauran ma’aikatan zuwa Saudiyya da wuri kafun lokacin ya zo. Shugaban a cigaba da cewa hukumomin Saudiyya sun shaida wa NAHCON da ta tabbatar da cewa masu jigilar kaya da akalla jiragen sama biyu ne kawai za a nada ko kuma ba su izinin shiga aikin Hajjin 2024. Hakazalika yayi kira ga mahukuntan Saudiyya da su gaggauta daukar matakin maido da kudaden ciyar da abinci da tanti da ba a yi ba a Mina da Arafat a lokacin aikin Hajjin 2023. Ya cigaba da cewa akwai bukatar kasar nan ta daina ba da hidimar ciyar da abinci a Mina da Arafat tare da baiwa Najeriya damar baiwa mahajjata damar cin abinci da suka saba. Hassan ya yi kira ga ma’aikatar da ta sake duba matakin da ta dauka na barin maniyyatan Najeriya su tashi ta filin jirgin sama na Sarki Abdul-Aziz da ke Jeddah maimakon Madina don rage shingaye da matsalolin kayan aiki. Ya kuma yi kira da a kara duba yawan masu yawon bude ido da kamfanoni da za a ba su damar gudanar da aikin Hajji, daga 10 zuwa 100. Wannan Matakin zai baiwa hukumar damar tsara hukumomi don gudanar da aiki mai inganci da kulawa kan harkan. A shawarce Shugaban tawagar Saudiyya, Dr Badr Mohammed Al-Somi, ya bukaci NAHCON da ta yi kokarin ganin ta dace da lokacin. A sonmu dukkan ayyukan da ma"aikatan Hajji su kasance masu himma wajen cika lokaci domin kada a bar abin da ya faru a baya ya kuma faruwa. Haka kuma za su bawa ma'aikatun isasshen lokaci don nazarin ayyukan kafin zuwan alhazai,ya ce kuma ana duba batun dawo da kudaden da hukumar ta nema.
0
RECOMMENDED FOR YOU
Tinubu Zai Yi Magana A Taron Kolin Yanayi Na Afirka
BY Hauwa Aliyu Balasa December 30, 2023 0

Ana sa ran shugaba Bola Tinubu zai yi jawabi a yau, 5 ga Satumba, da karfe 11 na safe, yayin cikakke...

RECOMMENDED FOR YOU
Saudiyya Ta Ware Wa Najeriya Gurbi 95,000-Hajjin Bana
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

Ma’aikatar Hajji da Umrah ta Saudiyya, a ranar Talata ta ware wa Najeriya gurabe 95,000 don gudanar...

RECOMMENDED FOR YOU
Da Dumi-Dumi: Farashin Danyen Mai Yayi Tashin Goron Zabi
BY Hauwa Aliyu Balasa September 18, 2023 0

Bisa wani nazari da aka yi kan farashin mai a duniya a ranar Talata, 19 ga watan Satumba ta hanyar F...

RECOMMENDED FOR YOU
Harkokin Tsaro:birtaniya Ta Kawo Tallafi Ga Tekun Najeriya
BY Hauwa Aliyu Balasa September 11, 2023 0

A ranar Lahadi ne jirgin ruwan yaki na Royal Navy HMS Trent ya isa birnin Lagos Najeriya. Wannan zi...

RECOMMENDED FOR YOU
Akalla Mutane 630 Ne Suka Mutu Sakamakon Girgizar Kasa Da Ta Afku A Kasar Maroko
BY Hauwa Aliyu Balasa September 8, 2023 0

Lamarin ya afku ne da yammacin jiya Juma'a tare da girgizar kasa mai nisan kilomita 75 yamma da Marr...

RECOMMENDED FOR YOU
Trump Ya Ki Amsa Laifinsa A Shari'ar Neman Zaben Georgia
BY Hauwa Aliyu Balasa August 31, 2023 0

A ranar Alhamis ne tsohon shugaban kasar Amurka Donald Trump ya ki amsa laifin da ake tuhumarsa da s...

RECOMMENDED FOR YOU
Martani Bisa Juyin Mulkin Gabon
BY Hauwa Aliyu Balasa August 30, 2023 0

A ranar Larabar da ta gabata ne shugaban kasar Bola Tinubu ya mayar da martani kan sabon juyin mulki...

RECOMMENDED FOR YOU
Za Mu Gudanar Da Aikin Sakin Ruwa Daga Dam Na Lagdo - Gwamnatin Tarayya
BY Hauwa Aliyu Balasa August 29, 2023 0

A jiya ne dai gwamnatin tarayya ta yi alkawarin gudanar da aikin fitar da ruwa daga dam din Lagdo na...

OUR CHANNELS:

OTHER ARTICLES ::

29th June, 2024
Gold Set to Achieve Third Quarterly Gain, Focus on US Inflation Data
BY Abiodun Saheed Omodara June 28, 2024 0

Gold prices dipped on Friday, but were on track for a third consecutive quarterly increase, while in...


Saudi Arabia to Safeguard Bank Accounts by Monitoring Emerging Financial Fraud Techniques
BY Abiodun Saheed Omodara June 28, 2024 0

Amidst the rapid technological advancements globally, particularly after the Covid-19 pandemic, the...


Michael Jackson Owed $500M Debt Before Death
BY Ebiakuboere England June 28, 2024 0

The late King of Pop Michael Jackson was over $500 million in debt at the time of his death in 2009....


Peter Obi Attends Mr Ibu’s Funeral In Enugu
BY Ebiakuboere England June 28, 2024 0

The Labour Party, LP, presidential candidate in the 2023 general elections, Peter Obi, graces the fu...


IMF Urges US to Address Debt despite Strong Growth
BY Abiodun Saheed Omodara June 28, 2024 0

The International Monetary Fund (IMF) has urged the US to increase taxes in order to control the ris...


Saudi Arabia's Trade Surplus Reaches High Record of Over SAR41.411 Billion
BY Abiodun Saheed Omodara June 28, 2024 0

Saudi Arabia’s trade balance reached a surplus of SAR41.411 billion in April 2024, which is th...


JUST IN: JAMB Releases UTME Supplementary Results
BY Benedicta Bassey June 28, 2024 0

The Joint Admissions and Matriculation Board (JAMB) has released the results of candidates who parti...


Digital Learning Will Revamp Education - MTN
BY Benedicta Bassey June 29, 2024 0

MTN Nigeria has said digital learning initiative will boost and revolutionise education in Nigeria&n...


Experts Call on FG to Sign Hurried Child Syndrome Bill into Law
BY Benedicta Bassey June 28, 2024 0

Some experts, including Hanatu Enwemadu, Executive Director of A Mother’s Love Initiative, are...


Actress Bisola Aiyeola Responds To Rumor Of Sharon Ooja
BY Ebiakuboere England June 28, 2024 0

Nollywood actress Bisola Aiyeola has responded to claims that her colleague and friend, Sharon Ooja,...


Menu