Would you like to receive notifications on latest updates of the following headlines?

Harkokin Tsaro:birtaniya Ta Kawo Tallafi Ga Tekun Najeriya

POSTED ON September 11, 2023 •   Duniya      BY Hauwa Aliyu Balasa •   VIEWS 93
A ranar Lahadi ne jirgin ruwan yaki na Royal Navy HMS Trent ya isa birnin Lagos Najeriya. Wannan ziyarar ita ce ta biyu da Trent ke kai wa Najeriya, a matsayin wani bangare na aikinta,da kuma yankin ta na taimakon kawayenta da abokan hadin gwiwa wajen dakile ayyukan ta'addanci kamar fashi da makami da safarar miyagun kwayoyi. A cewar wata sanarwa da babbar hukumar Biritaniya ta fitar, ziyarar za ta taimaka wajen ba da horo da kuma tallafawa harkokin tsaron teku a yankin. Hukumar ta ce jirgin ya tashi daga Gibraltar dauke da kwararrun tawagar jiragen ruwa na Birtaniya Royal Marines da kuma wani jirgin sa ido maras matuki na Puma. Yayin da ya kara da cewa, “Aikin HMS Trent shi ne tallafi zuwa ga kasashen yammacin Afirka da kuma goyon baya zuwa ga kasashe wajen bunkasa karfin yaki da laifuka a teku,ya kuma bada tabbaccin cewa za su iya. Bugu da kari kuma suna taka rawar gani wajen samar da kwanciyar hankali a yammacin Afirka."Tare da kusan fam biliyan 6 na kasuwancin Burtaniya da ke ratsa yankin. Wani bangare na aikin Trent shi ne taimako wajen samar da kwanciyar hankali a gabar tekun Guinea ta hanyar horarwa don goyon bayan sojojin ruwa da hadin gwiwa bisa yaki da masu aikata laifuka, inganta alaka da musayar ilimi, yayin da suke gudanar da sintiri don karuwan tsaro." Kwamandan rundunar HMS Trent, Kwamanda Tim Langford, ya ce, “Rundunar Sojin Ruwa na da dadadden tarihi a cikin yankin da kuma hadin gwiwa mai dorewa da Sojojin Najeriya. Mataimakin babban kwamishinan Burtaniya a Legas, Jonny Baxter, ya ce tura sojojin ya nuna yadda da gaske duniya ta Biritaniya ke tashi a fagen duniya don tunkarar kalubalen tsaro na kasa da kasa. A cikin abunda ya Lura dasu shine  “Nijeriya muhimmiyar abokiyar tsaro ce mai daraja ga Burtaniya a yammacin Afirka. Kuma Kasashen namu biyu suna fuskantar barazana iri-iri shiyasa muke sha'awar yin aiki tare da Najeriya don murkushe wadannan da kuma taimakawa wajen inganta tsaron teku a mashigin tekun Guinea."
0
RECOMMENDED FOR YOU
Tinubu Zai Yi Magana A Taron Kolin Yanayi Na Afirka
BY Hauwa Aliyu Balasa December 30, 2023 0

Ana sa ran shugaba Bola Tinubu zai yi jawabi a yau, 5 ga Satumba, da karfe 11 na safe, yayin cikakke...

RECOMMENDED FOR YOU
Saudiyya Ta Ware Wa Najeriya Gurbi 95,000-Hajjin Bana
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

Ma’aikatar Hajji da Umrah ta Saudiyya, a ranar Talata ta ware wa Najeriya gurabe 95,000 don gudanar...

RECOMMENDED FOR YOU
Da Dumi-Dumi: Farashin Danyen Mai Yayi Tashin Goron Zabi
BY Hauwa Aliyu Balasa September 18, 2023 0

Bisa wani nazari da aka yi kan farashin mai a duniya a ranar Talata, 19 ga watan Satumba ta hanyar F...

RECOMMENDED FOR YOU
Harkokin Tsaro:birtaniya Ta Kawo Tallafi Ga Tekun Najeriya
BY Hauwa Aliyu Balasa September 11, 2023 0

A ranar Lahadi ne jirgin ruwan yaki na Royal Navy HMS Trent ya isa birnin Lagos Najeriya. Wannan zi...

RECOMMENDED FOR YOU
Akalla Mutane 630 Ne Suka Mutu Sakamakon Girgizar Kasa Da Ta Afku A Kasar Maroko
BY Hauwa Aliyu Balasa September 8, 2023 0

Lamarin ya afku ne da yammacin jiya Juma'a tare da girgizar kasa mai nisan kilomita 75 yamma da Marr...

RECOMMENDED FOR YOU
Trump Ya Ki Amsa Laifinsa A Shari'ar Neman Zaben Georgia
BY Hauwa Aliyu Balasa August 31, 2023 0

A ranar Alhamis ne tsohon shugaban kasar Amurka Donald Trump ya ki amsa laifin da ake tuhumarsa da s...

RECOMMENDED FOR YOU
Martani Bisa Juyin Mulkin Gabon
BY Hauwa Aliyu Balasa August 30, 2023 0

A ranar Larabar da ta gabata ne shugaban kasar Bola Tinubu ya mayar da martani kan sabon juyin mulki...

RECOMMENDED FOR YOU
Za Mu Gudanar Da Aikin Sakin Ruwa Daga Dam Na Lagdo - Gwamnatin Tarayya
BY Hauwa Aliyu Balasa August 29, 2023 0

A jiya ne dai gwamnatin tarayya ta yi alkawarin gudanar da aikin fitar da ruwa daga dam din Lagdo na...

OUR CHANNELS:

OTHER ARTICLES ::

1st July, 2024
Betty Irabor, Family Debunk Rumor Of Olu Jacob's Death
BY Ebiakuboere England July 1, 2024 0

Founder of Genevieve Magazine, Betty Irabor, has debunked news making the rounds that Nollywood vete...


Veteran actor Olu Jacobs Dies Aged 82 - Report
BY Ebiakuboere England July 1, 2024 0

Veteran Nollywood actor, Olu Jacobs is dead. The actor reportedly passed away on Sunday, June 30, a...


Actress Ngozi Nwosu Congratulates Sharon Ooja On Wedding
BY Ebiakuboere England July 1, 2024 0

Veteran Nollywood actress Ngozi Ezeonu has joined others in congratulating Sharon Ooja on the succes...


Ebuka Songs Speaks On Feud With Boss, Moses Bliss
BY Ebiakuboere England July 1, 2024 0

Nigerian gospel sensation, Ebuka Emmanuel Hillary, also known as Ebuka Songs, has finally put an end...


Meeting Ibu On Sickbed For First Time Was Frustrating --- First Daughter Amarachi
BY Ebiakuboere England July 1, 2024 0

Amarachi Okafor, the first daughter of the late Nollywood legend, Mr. John Okafor, popularly known a...


Kennechukwu Aliozoranigbo wins ₦10M On 'The Pyramid Game Show'
BY Ebiakuboere England July 1, 2024 0

Kennechukwu Aliozoranigbo has emerged winner of N10 million in the seventh episode of the top-rated...


World Bank: Yemen’s GDP Per Capita Declined by 54%
BY Abiodun Saheed Omodara July 1, 2024 0

Yemen's economy is still facing significant challenges due to ongoing conflict and regional tensions...


FCCPC Pickets Three Foreign Steel Firms
BY Abiodun Saheed Omodara July 1, 2024 0

The Federal Competition and Consumer Protection Commission (FCCPC) has revealed that it has taken ac...


DKK Partners LIRS to Promote Tax Education
BY Abiodun Saheed Omodara July 1, 2024 0

The Lagos State Internal Revenue Services has collaborated with DKK Nigeria to organize a debate com...


Nigeria’s FX Reserves Reached $34.14bn
BY Abiodun Saheed Omodara July 1, 2024 0

Nigeria's foreign reserves have continued to rise, reaching $34.14 billion on Friday, showing a 4.06...


Menu