Would you like to receive notifications on latest updates of the following headlines?

Harkokin Tsaro:birtaniya Ta Kawo Tallafi Ga Tekun Najeriya

POSTED ON September 11, 2023 •   Duniya      BY Hauwa Aliyu Balasa
A ranar Lahadi ne jirgin ruwan yaki na Royal Navy HMS Trent ya isa birnin Lagos Najeriya. Wannan ziyarar ita ce ta biyu da Trent ke kai wa Najeriya, a matsayin wani bangare na aikinta,da kuma yankin ta na taimakon kawayenta da abokan hadin gwiwa wajen dakile ayyukan ta'addanci kamar fashi da makami da safarar miyagun kwayoyi. A cewar wata sanarwa da babbar hukumar Biritaniya ta fitar, ziyarar za ta taimaka wajen ba da horo da kuma tallafawa harkokin tsaron teku a yankin. Hukumar ta ce jirgin ya tashi daga Gibraltar dauke da kwararrun tawagar jiragen ruwa na Birtaniya Royal Marines da kuma wani jirgin sa ido maras matuki na Puma. Yayin da ya kara da cewa, “Aikin HMS Trent shi ne tallafi zuwa ga kasashen yammacin Afirka da kuma goyon baya zuwa ga kasashe wajen bunkasa karfin yaki da laifuka a teku,ya kuma bada tabbaccin cewa za su iya. Bugu da kari kuma suna taka rawar gani wajen samar da kwanciyar hankali a yammacin Afirka."Tare da kusan fam biliyan 6 na kasuwancin Burtaniya da ke ratsa yankin. Wani bangare na aikin Trent shi ne taimako wajen samar da kwanciyar hankali a gabar tekun Guinea ta hanyar horarwa don goyon bayan sojojin ruwa da hadin gwiwa bisa yaki da masu aikata laifuka, inganta alaka da musayar ilimi, yayin da suke gudanar da sintiri don karuwan tsaro." Kwamandan rundunar HMS Trent, Kwamanda Tim Langford, ya ce, “Rundunar Sojin Ruwa na da dadadden tarihi a cikin yankin da kuma hadin gwiwa mai dorewa da Sojojin Najeriya. Mataimakin babban kwamishinan Burtaniya a Legas, Jonny Baxter, ya ce tura sojojin ya nuna yadda da gaske duniya ta Biritaniya ke tashi a fagen duniya don tunkarar kalubalen tsaro na kasa da kasa. A cikin abunda ya Lura dasu shine  “Nijeriya muhimmiyar abokiyar tsaro ce mai daraja ga Burtaniya a yammacin Afirka. Kuma Kasashen namu biyu suna fuskantar barazana iri-iri shiyasa muke sha'awar yin aiki tare da Najeriya don murkushe wadannan da kuma taimakawa wajen inganta tsaron teku a mashigin tekun Guinea."
0
READ ALSO
Saudiyya Ta Ware Wa Najeriya Gurbi 95,000-Hajjin Bana
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

Ma’aikatar Hajji da Umrah ta Saudiyya, a ranar Talata ta ware wa Najeriya gurabe 95,000 don gudanar...

READ ALSO
Da Dumi-Dumi: Farashin Danyen Mai Yayi Tashin Goron Zabi
BY Hauwa Aliyu Balasa September 18, 2023 0

Bisa wani nazari da aka yi kan farashin mai a duniya a ranar Talata, 19 ga watan Satumba ta hanyar F...

READ ALSO
Harkokin Tsaro:birtaniya Ta Kawo Tallafi Ga Tekun Najeriya
BY Hauwa Aliyu Balasa September 11, 2023 0

A ranar Lahadi ne jirgin ruwan yaki na Royal Navy HMS Trent ya isa birnin Lagos Najeriya. Wannan zi...

READ ALSO
Akalla Mutane 630 Ne Suka Mutu Sakamakon Girgizar Kasa Da Ta Afku A Kasar Maroko
BY Hauwa Aliyu Balasa September 8, 2023 0

Lamarin ya afku ne da yammacin jiya Juma'a tare da girgizar kasa mai nisan kilomita 75 yamma da Marr...

READ ALSO
Trump Ya Ki Amsa Laifinsa A Shari'ar Neman Zaben Georgia
BY Hauwa Aliyu Balasa August 31, 2023 0

A ranar Alhamis ne tsohon shugaban kasar Amurka Donald Trump ya ki amsa laifin da ake tuhumarsa da s...

READ ALSO
Martani Bisa Juyin Mulkin Gabon
BY Hauwa Aliyu Balasa August 30, 2023 0

A ranar Larabar da ta gabata ne shugaban kasar Bola Tinubu ya mayar da martani kan sabon juyin mulki...

READ ALSO
Za Mu Gudanar Da Aikin Sakin Ruwa Daga Dam Na Lagdo - Gwamnatin Tarayya
BY Hauwa Aliyu Balasa August 29, 2023 0

A jiya ne dai gwamnatin tarayya ta yi alkawarin gudanar da aikin fitar da ruwa daga dam din Lagdo na...

READ ALSO
Ba Mu Sanar Da Yaki Akan 'Yan Najeriya Ba: Shugaban Ecowas
BY Hauwa Aliyu Balasa August 25, 2023 0

Shugaban kungiyar kasashen yammacin Afrika ya bayyana cewa, bai kure ba da gwamnatin mulkin soji ta...

OUR CHANNELS:

FG Urges Compliance with New Driver's Licence Pricing Effective June 8
BY Abiodun Saheed Omodara May 14, 2025 0

Nigerians will see an increase in the cost of their driver’s licences as the Joint Tax Board (...


Ogun State Television Journalist Bukola Agbakaizu Passes Away
BY Abiodun Saheed Omodara May 14, 2025 0

A female journalist from Ogun State Television (OGTV) in Abeokuta, Bukola Agbakaizu, passed away on...


Tackling Nigeria's Food System Crisis: Opportunities amidst Challenges
BY Abiodun Saheed Omodara May 14, 2025 0

ABUJA, Nigeria - The Country Director of ActionAid Nigeria (AAN), Andrew Mamedu, has stated that Nig...


I Have Nothing Left, Nollywood Actress Emotional Call for Support
BY Abiodun Saheed Omodara May 15, 2025 0

A well-known Nollywood actress, Jumoke George, has publicly requested assistance, disclosing her ong...


Nasarawa Assembly Enacts Mining Bill to Ensure Compliance and Community Welfare
BY Abiodun Saheed Omodara May 14, 2025 0

NASARAWA, Nigeria - The Nasarawa House of Assembly On Tuesday approved a mining bill aimed at regula...


UNHCR Raises Alarm over Germany's Stricter Border Controls
BY Abiodun Saheed Omodara May 15, 2025 0

The UNHCR has voiced its concerns regarding Germany's recent move to enhance border controls and den...


CBN Launched BVN Platform for Nigerians Living Abroad
BY Abiodun Saheed Omodara May 14, 2025 0

The Central Bank of Nigeria (CBN), in partnership with the Nigeria Inter-Bank Settlement System (NIB...


CDS Urges Vigilance and Unity among Troops in Fight Against Insurgency
BY Abiodun Saheed Omodara May 14, 2025 0

The Chief of Defence Staff (CDS), Gen. Christopher Musa, praised the troops of Operation FASAN YAMMA...


Tinubu Calls for Unified Tax System to Enhance Revenue Generation and Equity
BY Abiodun Saheed Omodara May 14, 2025 0

ABUJA, Nigeria - President Bola Tinubu has reiterated his commitment to undertaking bold and compreh...


LASG to Introduce Flexible Rent Payment Plans for Low-Income Residents
BY Abiodun Saheed Omodara May 14, 2025 0

LAGOS, Nigeria - The Lagos State government is in the process of finalizing a system that will allow...


More Articles

Load more...

Menu