Would you like to receive notifications on latest updates of the following headlines?

Harkokin Tsaro:birtaniya Ta Kawo Tallafi Ga Tekun Najeriya

POSTED ON September 11, 2023 •   Duniya      BY Hauwa Aliyu Balasa
A ranar Lahadi ne jirgin ruwan yaki na Royal Navy HMS Trent ya isa birnin Lagos Najeriya. Wannan ziyarar ita ce ta biyu da Trent ke kai wa Najeriya, a matsayin wani bangare na aikinta,da kuma yankin ta na taimakon kawayenta da abokan hadin gwiwa wajen dakile ayyukan ta'addanci kamar fashi da makami da safarar miyagun kwayoyi. A cewar wata sanarwa da babbar hukumar Biritaniya ta fitar, ziyarar za ta taimaka wajen ba da horo da kuma tallafawa harkokin tsaron teku a yankin. Hukumar ta ce jirgin ya tashi daga Gibraltar dauke da kwararrun tawagar jiragen ruwa na Birtaniya Royal Marines da kuma wani jirgin sa ido maras matuki na Puma. Yayin da ya kara da cewa, “Aikin HMS Trent shi ne tallafi zuwa ga kasashen yammacin Afirka da kuma goyon baya zuwa ga kasashe wajen bunkasa karfin yaki da laifuka a teku,ya kuma bada tabbaccin cewa za su iya. Bugu da kari kuma suna taka rawar gani wajen samar da kwanciyar hankali a yammacin Afirka."Tare da kusan fam biliyan 6 na kasuwancin Burtaniya da ke ratsa yankin. Wani bangare na aikin Trent shi ne taimako wajen samar da kwanciyar hankali a gabar tekun Guinea ta hanyar horarwa don goyon bayan sojojin ruwa da hadin gwiwa bisa yaki da masu aikata laifuka, inganta alaka da musayar ilimi, yayin da suke gudanar da sintiri don karuwan tsaro." Kwamandan rundunar HMS Trent, Kwamanda Tim Langford, ya ce, “Rundunar Sojin Ruwa na da dadadden tarihi a cikin yankin da kuma hadin gwiwa mai dorewa da Sojojin Najeriya. Mataimakin babban kwamishinan Burtaniya a Legas, Jonny Baxter, ya ce tura sojojin ya nuna yadda da gaske duniya ta Biritaniya ke tashi a fagen duniya don tunkarar kalubalen tsaro na kasa da kasa. A cikin abunda ya Lura dasu shine  “Nijeriya muhimmiyar abokiyar tsaro ce mai daraja ga Burtaniya a yammacin Afirka. Kuma Kasashen namu biyu suna fuskantar barazana iri-iri shiyasa muke sha'awar yin aiki tare da Najeriya don murkushe wadannan da kuma taimakawa wajen inganta tsaron teku a mashigin tekun Guinea."
0
READ ALSO
Saudiyya Ta Ware Wa Najeriya Gurbi 95,000-Hajjin Bana
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

Ma’aikatar Hajji da Umrah ta Saudiyya, a ranar Talata ta ware wa Najeriya gurabe 95,000 don gudanar...

READ ALSO
Da Dumi-Dumi: Farashin Danyen Mai Yayi Tashin Goron Zabi
BY Hauwa Aliyu Balasa September 18, 2023 0

Bisa wani nazari da aka yi kan farashin mai a duniya a ranar Talata, 19 ga watan Satumba ta hanyar F...

READ ALSO
Harkokin Tsaro:birtaniya Ta Kawo Tallafi Ga Tekun Najeriya
BY Hauwa Aliyu Balasa September 11, 2023 0

A ranar Lahadi ne jirgin ruwan yaki na Royal Navy HMS Trent ya isa birnin Lagos Najeriya. Wannan zi...

READ ALSO
Akalla Mutane 630 Ne Suka Mutu Sakamakon Girgizar Kasa Da Ta Afku A Kasar Maroko
BY Hauwa Aliyu Balasa September 8, 2023 0

Lamarin ya afku ne da yammacin jiya Juma'a tare da girgizar kasa mai nisan kilomita 75 yamma da Marr...

READ ALSO
Trump Ya Ki Amsa Laifinsa A Shari'ar Neman Zaben Georgia
BY Hauwa Aliyu Balasa August 31, 2023 0

A ranar Alhamis ne tsohon shugaban kasar Amurka Donald Trump ya ki amsa laifin da ake tuhumarsa da s...

READ ALSO
Martani Bisa Juyin Mulkin Gabon
BY Hauwa Aliyu Balasa August 30, 2023 0

A ranar Larabar da ta gabata ne shugaban kasar Bola Tinubu ya mayar da martani kan sabon juyin mulki...

READ ALSO
Za Mu Gudanar Da Aikin Sakin Ruwa Daga Dam Na Lagdo - Gwamnatin Tarayya
BY Hauwa Aliyu Balasa August 29, 2023 0

A jiya ne dai gwamnatin tarayya ta yi alkawarin gudanar da aikin fitar da ruwa daga dam din Lagdo na...

READ ALSO
Ba Mu Sanar Da Yaki Akan 'Yan Najeriya Ba: Shugaban Ecowas
BY Hauwa Aliyu Balasa August 25, 2023 0

Shugaban kungiyar kasashen yammacin Afrika ya bayyana cewa, bai kure ba da gwamnatin mulkin soji ta...

OUR CHANNELS:

Yahaya Signs Electricity Bill to Foster Investment and Regulation
BY Abiodun Saheed Omodara May 22, 2025 0

Governor Inuwa Yahaya has officially enacted the Gombe State Electricity Bill, 2025. This announce...


LASG shut 5 Orphanages, Rescued over 200 children Amid Child Trafficking
BY Abiodun Saheed Omodara May 22, 2025 0

The Lagos State government has closed down five orphanages over the past year due to issues such as...


FG to Auction 753 Housing Units Recovered from Ex-CBN Governor Emefiele
BY Abiodun Saheed Omodara May 22, 2025 0

ABUJA, Nigeria - The Federal Government has declared its intention to sell 753 housing units that we...


Emir Removes Village Chief Amid Kidnapping, Sexual Assault Allegations
BY Abiodun Saheed Omodara May 22, 2025 0

KASTINA, Nigeria - The village chief of Mantau in Yarmaulu, Baure Local Government Area of Katsina S...


Leon Balogun Bids Farewell to Rangers, After Contract Expires
BY Abiodun Saheed Omodara May 22, 2025 0

Leon Balogun, a defender for the Nigerian national football team, has left Scottish club Rangers Foo...


Verydarkman to Compensate Falana and Falz in Character Defamation Case
BY Abiodun Saheed Omodara May 22, 2025 0

A social media celebrity, Martins Otse, popularly called Verydarkman, has been mandated by a Lagos H...


FRSC, Amotekun Collaboration to Recover Stolen Vehicle
BY Abiodun Saheed Omodara May 22, 2025 0

The Osun State Security Network, known as Amotekun Corps, has reported the recovery of a vehicle and...


CBN Holds Interest Rate Steady at 27.50% Amid Inflation Concerns and Economic Recovery Efforts
BY Abiodun Saheed Omodara May 22, 2025 0

ABUJA, Nigeria — The Central Bank of Nigeria (CBN) has once again held its benchmark inte...


I AM IGBO by Blood, Davido Affirms Igbo Heritage
BY Abiodun Saheed Omodara May 22, 2025 0

Nigerian music star David Adeleke, aka Davido has responded to a controversial social media post tha...


Soyinka Urges Youth to Embrace Ancestral Languages for Cultural Identity
BY Abiodun Saheed Omodara May 22, 2025 0

Nobel laureate Prof. Wole Soyinka has emphasized the importance of promoting Nigeria's indigenous la...


More Articles

Load more...

Menu