Would you like to receive notifications on latest updates of the following headlines?

An Gurfanar Da Wasu Matasa A Kotu Bisa Zargin Tada Zaune Tsaye A Unguwar Wike

POSTED ON September 22, 2023 •   Hausa      BY Hauwa Aliyu Balasa
A ranar Juma’a ne rundunar ‘yan sanda ta gurfanar da wasu matasa uku a gaban wata kotun da ke Lugbe, Abuja, bisa zarginsu da ta da hankalin jama’a a birnin tarayya. Matasan da ake zargi sune Nasiru Abdullahi mai shekaru 18 da Usman Jabrin mai shekaru 17 da kuma Aliyu Adamu mai shekaru 18, wadanda dukkansu ba su da adireshi. An gurfanar da su a gaban kotu bisa zargin hada baki da hargitsa jama'a sai dai sun musanta aikata laifin da ake zarginsu a kai. Mai gabatar da kara,Stanley Nwaforaku, ya shaida wa kotun cewa Insp. Godwin Gabriel da tawagar sa da ke sintiri wato patrol,a nan ofishin ‘yan sanda da ke Asokoro sun cafke wadanda ake tuhuma. Ya cigaba da cewa su matasan da ake tuhumar suna tada hankalin jama’a a kusa da gidan ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike. Kamar yadda mai gabatar da kara yake cewa an gargade wadanda ake tuhuma kan abin da suke aikatawa amma sun kasa saurare. Ya kara da cewa a yayin binciken ‘yan sanda, matasan ba su iya bayar da gamsassun dalilai na abin da suka aikata ba. Alkalin kotun, Malam Aliyu Kagarko, ya bayar da umarnin a tsare wadanda ake kara a gidan yari. Ya  kuma ce dole sai ya ga daginsu koh iyayensusu kafin a bayar da belin su. Yayinda ya dage ci gaba da sauraren karar har zuwa ranar 13 ga watan Oktoba.
0
READ ALSO
Tinubu Zai Yi Magana A Taron Kolin Yanayi Na Afirka
BY Hauwa Aliyu Balasa December 30, 2023 0

Ana sa ran shugaba Bola Tinubu zai yi jawabi a yau, 5 ga Satumba, da karfe 11 na safe, yayin cikakke...

READ ALSO
Taimakon Shugaba Tinubu Wajen Nasarar Aiki Shine Burina –Yahaya Bello
BY Hauwa Aliyu Balasa September 23, 2023 0

Gwamnan jihar Kogi Yahaya Bello, a ranar asabar ya bayyana cewa ba shi da wani buri a siyasance a ya...

READ ALSO
An Gurfanar Da Wasu Matasa A Kotu Bisa Zargin Tada Zaune Tsaye A Unguwar Wike
BY Hauwa Aliyu Balasa September 22, 2023 0

A ranar Juma’a ne rundunar ‘yan sanda ta gurfanar da wasu matasa uku a gaban wata kotun da ke Lugbe,...

READ ALSO
Gwamnatin Jihar Kwara Ta Sa Himma Wajen Bunkasa Ilimi Cikin Gaggawa
BY Hauwa Aliyu Balasa September 21, 2023 0

A cewar Gwamnan jihar Kwara, Abdulrahman Abdulrazaq samar da ingantaccen ilimi ga miliyoyin yaran da...

READ ALSO
Gwamnan Kano Ya Yi Watsi Da Hukuncin Kotu Ya Garzaya Kotun Daukaka Kara
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya ki amincewa da hukuncin kotun sauraron kararrakin zaben gwa...

READ ALSO
Saudiyya Ta Ware Wa Najeriya Gurbi 95,000-Hajjin Bana
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

Ma’aikatar Hajji da Umrah ta Saudiyya, a ranar Talata ta ware wa Najeriya gurabe 95,000 don gudanar...

READ ALSO
An Hana Yan Jarida Daukan Hukuncin Zaman Kotun Karar Apc
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

A ranar Laraba ne aka hana ‘yan jarida shiga harabar kotun da kotun sauraron kararrakin zaben gwamna...

READ ALSO
Argungu Gagarumar Bikin Al'adu Na Kamun Kifi
BY Hauwa Aliyu Balasa September 19, 2023 0

Bikin argungu wata hanya ce ta rayuwa ga al’ummar jihar Kebbi. Bikin yana kiyaye al'ada kuma yana i...

OUR CHANNELS:

Nasarawa Assembly Enacts Mining Bill to Ensure Compliance and Community Welfare
BY Abiodun Saheed Omodara May 14, 2025 0

NASARAWA, Nigeria - The Nasarawa House of Assembly On Tuesday approved a mining bill aimed at regula...


UNHCR Raises Alarm over Germany's Stricter Border Controls
BY Abiodun Saheed Omodara May 14, 2025 0

The UNHCR has voiced its concerns regarding Germany's recent move to enhance border controls and den...


CBN Launched BVN Platform for Nigerians Living Abroad
BY Abiodun Saheed Omodara May 14, 2025 0

The Central Bank of Nigeria (CBN), in partnership with the Nigeria Inter-Bank Settlement System (NIB...


CDS Urges Vigilance and Unity among Troops in Fight Against Insurgency
BY Abiodun Saheed Omodara May 14, 2025 0

The Chief of Defence Staff (CDS), Gen. Christopher Musa, praised the troops of Operation FASAN YAMMA...


Tinubu Calls for Unified Tax System to Enhance Revenue Generation and Equity
BY Abiodun Saheed Omodara May 14, 2025 0

ABUJA, Nigeria - President Bola Tinubu has reiterated his commitment to undertaking bold and compreh...


LASG to Introduce Flexible Rent Payment Plans for Low-Income Residents
BY Abiodun Saheed Omodara May 14, 2025 0

LAGOS, Nigeria - The Lagos State government is in the process of finalizing a system that will allow...


PDP Leaders Reassure Members Amid Defections Ahead of 2027 Elections
BY Abiodun Saheed Omodara May 14, 2025 0

ABUJA, Nigeria - Acting National Chairman of the People’s Democratic Party (PDP), Ambassador U...


World Bank: Tinubu’s Reforms Bringing Stability to Nigeria’s Economy
BY Abiodun Saheed Omodara May 14, 2025 0

ABUJA, Nigeria - The World Bank expressed approval of the federal government on Monday, noting that...


APC's Internal Strife: Aregbesola's Exit Leaves Alimosho in Political Limbo
BY Abiodun Saheed Omodara May 14, 2025 0

When the All Progressives Congress (APC) was established on February 6, 2013, with Lagos State as it...


One Dead, Multiple Injured in Collision Between Truck and Sedan
BY Abiodun Saheed Omodara May 14, 2025 0

LAGOS, Nigeria (NAN) - A tragic auto accident along the Trade Fair–Agbara route at Iyana Era B...


More Articles

Load more...

Menu