Would you like to receive notifications on latest updates of the following headlines?

An Gurfanar Da Wasu Matasa A Kotu Bisa Zargin Tada Zaune Tsaye A Unguwar Wike

POSTED ON September 22, 2023 •   HAUSA      BY Hauwa Aliyu Balasa
A ranar Juma’a ne rundunar ‘yan sanda ta gurfanar da wasu matasa uku a gaban wata kotun da ke Lugbe, Abuja, bisa zarginsu da ta da hankalin jama’a a birnin tarayya. Matasan da ake zargi sune Nasiru Abdullahi mai shekaru 18 da Usman Jabrin mai shekaru 17 da kuma Aliyu Adamu mai shekaru 18, wadanda dukkansu ba su da adireshi. An gurfanar da su a gaban kotu bisa zargin hada baki da hargitsa jama'a sai dai sun musanta aikata laifin da ake zarginsu a kai. Mai gabatar da kara,Stanley Nwaforaku, ya shaida wa kotun cewa Insp. Godwin Gabriel da tawagar sa da ke sintiri wato patrol,a nan ofishin ‘yan sanda da ke Asokoro sun cafke wadanda ake tuhuma. Ya cigaba da cewa su matasan da ake tuhumar suna tada hankalin jama’a a kusa da gidan ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike. Kamar yadda mai gabatar da kara yake cewa an gargade wadanda ake tuhuma kan abin da suke aikatawa amma sun kasa saurare. Ya kara da cewa a yayin binciken ‘yan sanda, matasan ba su iya bayar da gamsassun dalilai na abin da suka aikata ba. Alkalin kotun, Malam Aliyu Kagarko, ya bayar da umarnin a tsare wadanda ake kara a gidan yari. Ya  kuma ce dole sai ya ga daginsu koh iyayensusu kafin a bayar da belin su. Yayinda ya dage ci gaba da sauraren karar har zuwa ranar 13 ga watan Oktoba.
0
READ ALSO
Tinubu Zai Yi Magana A Taron Kolin Yanayi Na Afirka
BY Hauwa Aliyu Balasa December 30, 2023 0

Ana sa ran shugaba Bola Tinubu zai yi jawabi a yau, 5 ga Satumba, da karfe 11 na safe, yayin cikakke...

READ ALSO
Taimakon Shugaba Tinubu Wajen Nasarar Aiki Shine Burina –Yahaya Bello
BY Hauwa Aliyu Balasa September 23, 2023 0

Gwamnan jihar Kogi Yahaya Bello, a ranar asabar ya bayyana cewa ba shi da wani buri a siyasance a ya...

READ ALSO
An Gurfanar Da Wasu Matasa A Kotu Bisa Zargin Tada Zaune Tsaye A Unguwar Wike
BY Hauwa Aliyu Balasa September 22, 2023 0

A ranar Juma’a ne rundunar ‘yan sanda ta gurfanar da wasu matasa uku a gaban wata kotun da ke Lugbe,...

READ ALSO
Gwamnatin Jihar Kwara Ta Sa Himma Wajen Bunkasa Ilimi Cikin Gaggawa
BY Hauwa Aliyu Balasa September 21, 2023 0

A cewar Gwamnan jihar Kwara, Abdulrahman Abdulrazaq samar da ingantaccen ilimi ga miliyoyin yaran da...

READ ALSO
Gwamnan Kano Ya Yi Watsi Da Hukuncin Kotu Ya Garzaya Kotun Daukaka Kara
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya ki amincewa da hukuncin kotun sauraron kararrakin zaben gwa...

READ ALSO
Saudiyya Ta Ware Wa Najeriya Gurbi 95,000-Hajjin Bana
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

Ma’aikatar Hajji da Umrah ta Saudiyya, a ranar Talata ta ware wa Najeriya gurabe 95,000 don gudanar...

READ ALSO
An Hana Yan Jarida Daukan Hukuncin Zaman Kotun Karar Apc
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

A ranar Laraba ne aka hana ‘yan jarida shiga harabar kotun da kotun sauraron kararrakin zaben gwamna...

READ ALSO
Argungu Gagarumar Bikin Al'adu Na Kamun Kifi
BY Hauwa Aliyu Balasa September 19, 2023 0

Bikin argungu wata hanya ce ta rayuwa ga al’ummar jihar Kebbi. Bikin yana kiyaye al'ada kuma yana i...

OUR CHANNELS:

Bimpe Akintunde Shares Her Trials and Triumphs in Pregnancy
BY Abiodun Saheed Omodara August 17, 2025 0

Nollywood actress Bimpe Akintunde, also known as Wasila Coded, who gave birth to her second child in...


Tinubu Begins International Tour with Dubai Stopover
BY Abiodun Saheed Omodara August 17, 2025 0

President Bola Tinubu has reached Dubai, United Arab Emirates, for a brief stopover before embarking...


Trump and Putin Aim to Resolve Ukraine Conflict
BY Abiodun Saheed Omodara August 17, 2025 0

United States President Donald Trump and Russian President Vladimir Putin arrived in Anchorage, Alas...


LASG Warn Civil Servant Against Adjusting Birth Records
BY Abiodun Saheed Omodara August 17, 2025 0

The Lagos State Government has closed the window for staff seeking adjustment to the documents tende...


Police Urge Voter Cooperation and Adherence to Electoral Laws ahead Ogun By-Election
BY Abiodun Saheed Omodara August 17, 2025 0

The Ogun police command has announced the deployment of sufficient personnel to maintain strict secu...


FRSC Reports 12 Lives Lost in Single-Vehicle Incident
BY Abiodun Saheed Omodara August 17, 2025 0

The Federal Road Safety Corps (FRSC) reported that 12 individuals lost their lives and five others w...


Bauchi Gov. Appoint Chinese National as Economic Adviser to Boost Global Partnerships
BY Abiodun Saheed Omodara August 17, 2025 0

Governor Bala Mohammed of Bauchi has appointed Chinese national Li Zhensheng as the economic adviser...


WTO Chief Praises Tinubu's Economic Stabilization Efforts
BY Abiodun Saheed Omodara August 17, 2025 0

The Director-General of the World Trade Organisation (WTO), Dr. Ngozi Okonjo-Iweala, commended Presi...


FG to Build 500 Housing Units in Every State- Director
BY Abiodun Saheed Omodara August 16, 2025 0

The Director of Urban Development at the Federal Ministry of Housing and Urban Development, Ahmed Ak...


Two Varsity Students Die in Bayelsa Auto Crash
BY Abiodun Saheed Omodara August 17, 2025 0

Two students from Niger Delta University have been tragically confirmed dead, with several others in...


More Articles

Load more...

Menu