Would you like to receive notifications on latest updates of the following headlines?

An Gurfanar Da Wasu Matasa A Kotu Bisa Zargin Tada Zaune Tsaye A Unguwar Wike

POSTED ON September 22, 2023 •   Hausa      BY Hauwa Aliyu Balasa
A ranar Juma’a ne rundunar ‘yan sanda ta gurfanar da wasu matasa uku a gaban wata kotun da ke Lugbe, Abuja, bisa zarginsu da ta da hankalin jama’a a birnin tarayya. Matasan da ake zargi sune Nasiru Abdullahi mai shekaru 18 da Usman Jabrin mai shekaru 17 da kuma Aliyu Adamu mai shekaru 18, wadanda dukkansu ba su da adireshi. An gurfanar da su a gaban kotu bisa zargin hada baki da hargitsa jama'a sai dai sun musanta aikata laifin da ake zarginsu a kai. Mai gabatar da kara,Stanley Nwaforaku, ya shaida wa kotun cewa Insp. Godwin Gabriel da tawagar sa da ke sintiri wato patrol,a nan ofishin ‘yan sanda da ke Asokoro sun cafke wadanda ake tuhuma. Ya cigaba da cewa su matasan da ake tuhumar suna tada hankalin jama’a a kusa da gidan ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike. Kamar yadda mai gabatar da kara yake cewa an gargade wadanda ake tuhuma kan abin da suke aikatawa amma sun kasa saurare. Ya kara da cewa a yayin binciken ‘yan sanda, matasan ba su iya bayar da gamsassun dalilai na abin da suka aikata ba. Alkalin kotun, Malam Aliyu Kagarko, ya bayar da umarnin a tsare wadanda ake kara a gidan yari. Ya  kuma ce dole sai ya ga daginsu koh iyayensusu kafin a bayar da belin su. Yayinda ya dage ci gaba da sauraren karar har zuwa ranar 13 ga watan Oktoba.
0
READ ALSO
Tinubu Zai Yi Magana A Taron Kolin Yanayi Na Afirka
BY Hauwa Aliyu Balasa December 30, 2023 0

Ana sa ran shugaba Bola Tinubu zai yi jawabi a yau, 5 ga Satumba, da karfe 11 na safe, yayin cikakke...

READ ALSO
Taimakon Shugaba Tinubu Wajen Nasarar Aiki Shine Burina –Yahaya Bello
BY Hauwa Aliyu Balasa September 23, 2023 0

Gwamnan jihar Kogi Yahaya Bello, a ranar asabar ya bayyana cewa ba shi da wani buri a siyasance a ya...

READ ALSO
An Gurfanar Da Wasu Matasa A Kotu Bisa Zargin Tada Zaune Tsaye A Unguwar Wike
BY Hauwa Aliyu Balasa September 22, 2023 0

A ranar Juma’a ne rundunar ‘yan sanda ta gurfanar da wasu matasa uku a gaban wata kotun da ke Lugbe,...

READ ALSO
Gwamnatin Jihar Kwara Ta Sa Himma Wajen Bunkasa Ilimi Cikin Gaggawa
BY Hauwa Aliyu Balasa September 21, 2023 0

A cewar Gwamnan jihar Kwara, Abdulrahman Abdulrazaq samar da ingantaccen ilimi ga miliyoyin yaran da...

READ ALSO
Gwamnan Kano Ya Yi Watsi Da Hukuncin Kotu Ya Garzaya Kotun Daukaka Kara
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya ki amincewa da hukuncin kotun sauraron kararrakin zaben gwa...

READ ALSO
Saudiyya Ta Ware Wa Najeriya Gurbi 95,000-Hajjin Bana
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

Ma’aikatar Hajji da Umrah ta Saudiyya, a ranar Talata ta ware wa Najeriya gurabe 95,000 don gudanar...

READ ALSO
An Hana Yan Jarida Daukan Hukuncin Zaman Kotun Karar Apc
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

A ranar Laraba ne aka hana ‘yan jarida shiga harabar kotun da kotun sauraron kararrakin zaben gwamna...

READ ALSO
Argungu Gagarumar Bikin Al'adu Na Kamun Kifi
BY Hauwa Aliyu Balasa September 19, 2023 0

Bikin argungu wata hanya ce ta rayuwa ga al’ummar jihar Kebbi. Bikin yana kiyaye al'ada kuma yana i...

OUR CHANNELS:

Ginger farmers lament uncertainty ahead of 2025 planting season amid seedling shortages
BY Abiodun Saheed Omodara April 23, 2025 0

ABUJA, Nigeria - Some ginger farmers in the Bwari Area Council of the Federal Capital Territory (FCT...


Ebenezer Obey refute death rumour, says 'I Am Alive and Thriving
BY Abiodun Saheed Omodara April 22, 2025 0

The iconic musician, Ebenezer Obey-Fabiyi, has rejected the rumors regarding his death, asserting th...


Tinubu returns to address escalating violence in Nigeria after Paris trip
BY Abiodun Saheed Omodara April 22, 2025 0

ABUJA, Nigeria (NAN) - President Bola Tinubu is set to convene with the service chiefs to address th...


FG announces complete closure of Ijora bridge for urgent repairs April 27
BY Abiodun Saheed Omodara April 23, 2025 0

LAGOS, Nigeria (NAN) - The Federal Government has declared a complete closure of the Ijora Bridge in...


NPSA urges politicians to prioritise security over 2027 elections as Reps delay plenary till May 6
BY Abiodun Saheed Omodara April 23, 2025 0

The Senate and House of Representatives have delayed their plenary sessions until May 6.  In t...


Trade Wars Take Center Stage at IM ,World Bank Spring Meetings
BY Abiodun Saheed Omodara April 22, 2025 0

Global finance leaders are convening in Washington this week for the semi-annual meetings of the Int...


West Brom Terminates Mowbray's Contract after Three Months
BY Abiodun Saheed Omodara April 22, 2025 0

West Bromwich Albion, a team in the English Championship, has terminated the employment of head coac...


Leeds United's 6-0 Victory Seals Promotion alongside Burnley’s Key Win
BY Abiodun Saheed Omodara April 22, 2025 0

Leeds United and Burnley clinched promotion to the Premier League after securing the highest points...


UPDATE: Death Toll Rises to Seven Following Lagos Building Collapse
BY Abiodun Saheed Omodara April 21, 2025 0

LAGOS, Nigeria - Two more victims of the disastrous collapse of the three-storey building in the Ojo...


Beyond the White Robe: Unknown stories of Pope Francis's remarkable life
BY Abiodun Saheed Omodara April 21, 2025 0

As people reflect on the remarkable life and influence of Pope Francis, there are lesser-known detai...


More Articles

Load more...

Menu