Would you like to receive notifications on latest updates of the following headlines?

Dalilin Katsewar Wutar Lantarki A Sassan Birnin Tarayya Abuja-Aedc

POSTED ON September 19, 2023 •   Hausa      BY Hauwa Aliyu Balasa
Kamfanin Rarraba Wutar Lantarki ta Abuja, AEDC, ya ce matsalar fasaha da ta samu da feeder shi ne ya sa wutar lantarki ta katse a yankunan Mabushi, Jahi, Kado Kuchi da sauran yankunan babban birnin tarayya. Kamfanin ya sanar da hakan ne a ranar Talata ta shafin ta na yada zumunta na X wato tweeter kenan. A cewar kanfanin rarraba wutar lantarki ta Abuja AEDC ta ce sauran wuraren da abin ya shafa sun hada da Naval Quarters da kuma gidajen Lakeview. Hukumar Rarraba Wutar Lantarki ta Abuja, AEDC, tana son sanar da abokan huldarta masu daraja da ke Mabushi, Lakeview Homes, Kado Kuchi, Naval Quarters, sassan Jahi da kewaye (Abuja) Inda hukumar ke cewa matsalar wutar lantarkin da aka samu ya faru ne sakamakon wani lalurar fasaha da feeder ta samu. Shi wannan feeder ita ke hidimar bada wuta a wadannan wuraren, kamar yadda sanarwar ta bayyana. Wannan sanarwar na zuwa ne dede bayan da kasar ta fada cikin duhu ta dalilin rugujewar National Grid wadda ake sa ran ana iya bakin kokari don shawo kan lamarin yadda za a gyara.
0
READ ALSO
Tinubu Zai Yi Magana A Taron Kolin Yanayi Na Afirka
BY Hauwa Aliyu Balasa December 30, 2023 0

Ana sa ran shugaba Bola Tinubu zai yi jawabi a yau, 5 ga Satumba, da karfe 11 na safe, yayin cikakke...

READ ALSO
Taimakon Shugaba Tinubu Wajen Nasarar Aiki Shine Burina –Yahaya Bello
BY Hauwa Aliyu Balasa September 23, 2023 0

Gwamnan jihar Kogi Yahaya Bello, a ranar asabar ya bayyana cewa ba shi da wani buri a siyasance a ya...

READ ALSO
An Gurfanar Da Wasu Matasa A Kotu Bisa Zargin Tada Zaune Tsaye A Unguwar Wike
BY Hauwa Aliyu Balasa September 22, 2023 0

A ranar Juma’a ne rundunar ‘yan sanda ta gurfanar da wasu matasa uku a gaban wata kotun da ke Lugbe,...

READ ALSO
Gwamnatin Jihar Kwara Ta Sa Himma Wajen Bunkasa Ilimi Cikin Gaggawa
BY Hauwa Aliyu Balasa September 21, 2023 0

A cewar Gwamnan jihar Kwara, Abdulrahman Abdulrazaq samar da ingantaccen ilimi ga miliyoyin yaran da...

READ ALSO
Gwamnan Kano Ya Yi Watsi Da Hukuncin Kotu Ya Garzaya Kotun Daukaka Kara
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya ki amincewa da hukuncin kotun sauraron kararrakin zaben gwa...

READ ALSO
Saudiyya Ta Ware Wa Najeriya Gurbi 95,000-Hajjin Bana
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

Ma’aikatar Hajji da Umrah ta Saudiyya, a ranar Talata ta ware wa Najeriya gurabe 95,000 don gudanar...

READ ALSO
An Hana Yan Jarida Daukan Hukuncin Zaman Kotun Karar Apc
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

A ranar Laraba ne aka hana ‘yan jarida shiga harabar kotun da kotun sauraron kararrakin zaben gwamna...

READ ALSO
Argungu Gagarumar Bikin Al'adu Na Kamun Kifi
BY Hauwa Aliyu Balasa September 19, 2023 0

Bikin argungu wata hanya ce ta rayuwa ga al’ummar jihar Kebbi. Bikin yana kiyaye al'ada kuma yana i...

OUR CHANNELS:

Osun Raises Alarm Over Alleged Fund Diversion by CBN and AGF
BY Abiodun Saheed Omodara June 19, 2025 0

OSUN, Nigeria - The Osun State Government has expressed concern about a purported attempt by the Cen...


Nigeria Police Link Schoolgirl Cannabis Clip to Zimbabwe
BY Abiodun Saheed Omodara June 19, 2025 0

The Nigeria Police Force has addressed a widely circulated video on WhatsApp and social media, which...


Tinubu to Launch Multiple Development Projects Today in Kaduna
BY Abiodun Saheed Omodara June 19, 2025 0

KADUNA, Nigeria - President Bola Tinubu is anticipated to arrive in Kaduna State today for the inaug...


Tinubu Assembles High-Level Committee After Benue Tragedy
BY Abiodun Saheed Omodara June 19, 2025 0

President Bola Tinubu announced the formation of a committee on Wednesday aimed at restoring sustain...


Finidi George Leads Rivers United into 2025/26 Season Training Camp
BY Abiodun Saheed Omodara June 19, 2025 0

Rivers United's coach, Finidi George, has motivated his players as the Port Harcourt-based team kick...


Moses Simon Completes Move to Paris FC for €7 Million
BY Abiodun Saheed Omodara June 19, 2025 0

As reported by French news source Foot Mercato, Paris FC, a newly-promoted team in French Ligue 1, h...


Osimhen's Impressive Loan Spell Fuels Transfer Speculation
BY Abiodun Saheed Omodara June 19, 2025 0

Nigerian international Victor Osimhen remains at the center of significant transfer rumors, with Ita...


NDLEA Calls for Collective Action Against Drug Abuse in Nigeria
BY Abiodun Saheed Omodara June 19, 2025 0

The National Drug Law Enforcement Agency (NDLEA) has urged Nigerians and state governments to take r...


Tor Tiv Urges President Tinubu to Foster Lasting Peace in Benue State
BY Abiodun Saheed Omodara June 19, 2025 0

The Tor Tiv, Prof. James Ayatse, expressed that President Bola Tinubu has the ability to bring lasti...


Desperate Investments: Why Nigerians Turn to Ponzi Schemes for Survival
BY Abiodun Saheed Omodara June 19, 2025 0

At a modest internet café tucked away in Egbeda, a bustling Lagos suburb, 29-year-old Chidi O...


More Articles

Load more...

Menu