Would you like to receive notifications on latest updates of the following headlines?

Dalilin Katsewar Wutar Lantarki A Sassan Birnin Tarayya Abuja-Aedc

POSTED ON September 19, 2023 •   Hausa      BY Hauwa Aliyu Balasa
Kamfanin Rarraba Wutar Lantarki ta Abuja, AEDC, ya ce matsalar fasaha da ta samu da feeder shi ne ya sa wutar lantarki ta katse a yankunan Mabushi, Jahi, Kado Kuchi da sauran yankunan babban birnin tarayya. Kamfanin ya sanar da hakan ne a ranar Talata ta shafin ta na yada zumunta na X wato tweeter kenan. A cewar kanfanin rarraba wutar lantarki ta Abuja AEDC ta ce sauran wuraren da abin ya shafa sun hada da Naval Quarters da kuma gidajen Lakeview. Hukumar Rarraba Wutar Lantarki ta Abuja, AEDC, tana son sanar da abokan huldarta masu daraja da ke Mabushi, Lakeview Homes, Kado Kuchi, Naval Quarters, sassan Jahi da kewaye (Abuja) Inda hukumar ke cewa matsalar wutar lantarkin da aka samu ya faru ne sakamakon wani lalurar fasaha da feeder ta samu. Shi wannan feeder ita ke hidimar bada wuta a wadannan wuraren, kamar yadda sanarwar ta bayyana. Wannan sanarwar na zuwa ne dede bayan da kasar ta fada cikin duhu ta dalilin rugujewar National Grid wadda ake sa ran ana iya bakin kokari don shawo kan lamarin yadda za a gyara.
0
READ ALSO
Tinubu Zai Yi Magana A Taron Kolin Yanayi Na Afirka
BY Hauwa Aliyu Balasa December 30, 2023 0

Ana sa ran shugaba Bola Tinubu zai yi jawabi a yau, 5 ga Satumba, da karfe 11 na safe, yayin cikakke...

READ ALSO
Taimakon Shugaba Tinubu Wajen Nasarar Aiki Shine Burina –Yahaya Bello
BY Hauwa Aliyu Balasa September 23, 2023 0

Gwamnan jihar Kogi Yahaya Bello, a ranar asabar ya bayyana cewa ba shi da wani buri a siyasance a ya...

READ ALSO
An Gurfanar Da Wasu Matasa A Kotu Bisa Zargin Tada Zaune Tsaye A Unguwar Wike
BY Hauwa Aliyu Balasa September 22, 2023 0

A ranar Juma’a ne rundunar ‘yan sanda ta gurfanar da wasu matasa uku a gaban wata kotun da ke Lugbe,...

READ ALSO
Gwamnatin Jihar Kwara Ta Sa Himma Wajen Bunkasa Ilimi Cikin Gaggawa
BY Hauwa Aliyu Balasa September 21, 2023 0

A cewar Gwamnan jihar Kwara, Abdulrahman Abdulrazaq samar da ingantaccen ilimi ga miliyoyin yaran da...

READ ALSO
Gwamnan Kano Ya Yi Watsi Da Hukuncin Kotu Ya Garzaya Kotun Daukaka Kara
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya ki amincewa da hukuncin kotun sauraron kararrakin zaben gwa...

READ ALSO
Saudiyya Ta Ware Wa Najeriya Gurbi 95,000-Hajjin Bana
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

Ma’aikatar Hajji da Umrah ta Saudiyya, a ranar Talata ta ware wa Najeriya gurabe 95,000 don gudanar...

READ ALSO
An Hana Yan Jarida Daukan Hukuncin Zaman Kotun Karar Apc
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

A ranar Laraba ne aka hana ‘yan jarida shiga harabar kotun da kotun sauraron kararrakin zaben gwamna...

READ ALSO
Argungu Gagarumar Bikin Al'adu Na Kamun Kifi
BY Hauwa Aliyu Balasa September 19, 2023 0

Bikin argungu wata hanya ce ta rayuwa ga al’ummar jihar Kebbi. Bikin yana kiyaye al'ada kuma yana i...

OUR CHANNELS:

NDLEA nabs Angolan Tycoon with 120 pellets at Kano Airport
BY Abiodun Saheed Omodara March 2, 2025 0

The National Drug Law Enforcement Agency (NDLEA) has apprehended a 42-year-old Angolan businessman,...


Chief Imam urges Muslim Men to support wives during Ramadan
BY Abiodun Saheed Omodara March 3, 2025 0

The Chief Imam of Ajiyobiojo Central Mosque in Ilorin, Kwara State, Saheed Ajiyobiojo, has urged Mus...


Inflation Surges: Nigerians advocate for policies to support economic stability and growth
BY Abiodun Saheed Omodara March 3, 2025 0

Nigerians have urged the federal government to put in place effective measures to curb inflation and...


WHO urges African governments to take charge of their healthcare system
BY Abiodun Saheed Omodara March 2, 2025 0

ABUJA,Nigeria - The Acting Regional Director of the World Health Organization (WHO) for the Africa R...


Scam Alert: N329m lost in BVN fraud as agents register static images
BY Abiodun Saheed Omodara March 2, 2025 0

Fraudsters have stolen N329 million by utilizing static images to register for Bank Verification Num...


FG launch Alau Dam with 80bn reconstruction fund
BY Abiodun Saheed Omodara March 2, 2025 0

Borno, Nigeria (NAN) - The federal government, through the Federal Ministry of Water Resources and S...


I will do everything possible’ to ensure Karaduwa State creation- Deputy Senate President
BY Abiodun Saheed Omodara March 2, 2025 0

Deputy Senate President Barau Jibrin expressed his backing on Saturday for establishing Karaduwa Sta...


UAE declares march 1 as start of Ramadan 2025
BY Abiodun Saheed Omodara March 2, 2025 0

In a significant announcement, the United Arab Emirates' Ramadan Crescent Moon Sighting Committee ha...


JUST IN: Supreme Court nullifies Rivers council election, dismissing 23 APP chairmen
BY Abiodun Saheed Omodara March 3, 2025 0

RIVERS, Nigeria - Five months following the Rivers State Council election, the Supreme Court has dis...


Meranda denies police claims of full security restoration
BY Abiodun Saheed Omodara March 2, 2025 0

The Speaker of the Lagos State House of Assembly, Mojisola Meranda, has disclosed that the Nigerian...


More Articles

Load more...

Menu