Would you like to receive notifications on latest updates of the following headlines?

Dalilin Katsewar Wutar Lantarki A Sassan Birnin Tarayya Abuja-Aedc

POSTED ON September 19, 2023 •   HAUSA      BY Hauwa Aliyu Balasa
Kamfanin Rarraba Wutar Lantarki ta Abuja, AEDC, ya ce matsalar fasaha da ta samu da feeder shi ne ya sa wutar lantarki ta katse a yankunan Mabushi, Jahi, Kado Kuchi da sauran yankunan babban birnin tarayya. Kamfanin ya sanar da hakan ne a ranar Talata ta shafin ta na yada zumunta na X wato tweeter kenan. A cewar kanfanin rarraba wutar lantarki ta Abuja AEDC ta ce sauran wuraren da abin ya shafa sun hada da Naval Quarters da kuma gidajen Lakeview. Hukumar Rarraba Wutar Lantarki ta Abuja, AEDC, tana son sanar da abokan huldarta masu daraja da ke Mabushi, Lakeview Homes, Kado Kuchi, Naval Quarters, sassan Jahi da kewaye (Abuja) Inda hukumar ke cewa matsalar wutar lantarkin da aka samu ya faru ne sakamakon wani lalurar fasaha da feeder ta samu. Shi wannan feeder ita ke hidimar bada wuta a wadannan wuraren, kamar yadda sanarwar ta bayyana. Wannan sanarwar na zuwa ne dede bayan da kasar ta fada cikin duhu ta dalilin rugujewar National Grid wadda ake sa ran ana iya bakin kokari don shawo kan lamarin yadda za a gyara.
0
READ ALSO
Tinubu Zai Yi Magana A Taron Kolin Yanayi Na Afirka
BY Hauwa Aliyu Balasa December 30, 2023 0

Ana sa ran shugaba Bola Tinubu zai yi jawabi a yau, 5 ga Satumba, da karfe 11 na safe, yayin cikakke...

READ ALSO
Taimakon Shugaba Tinubu Wajen Nasarar Aiki Shine Burina –Yahaya Bello
BY Hauwa Aliyu Balasa September 23, 2023 0

Gwamnan jihar Kogi Yahaya Bello, a ranar asabar ya bayyana cewa ba shi da wani buri a siyasance a ya...

READ ALSO
An Gurfanar Da Wasu Matasa A Kotu Bisa Zargin Tada Zaune Tsaye A Unguwar Wike
BY Hauwa Aliyu Balasa September 22, 2023 0

A ranar Juma’a ne rundunar ‘yan sanda ta gurfanar da wasu matasa uku a gaban wata kotun da ke Lugbe,...

READ ALSO
Gwamnatin Jihar Kwara Ta Sa Himma Wajen Bunkasa Ilimi Cikin Gaggawa
BY Hauwa Aliyu Balasa September 21, 2023 0

A cewar Gwamnan jihar Kwara, Abdulrahman Abdulrazaq samar da ingantaccen ilimi ga miliyoyin yaran da...

READ ALSO
Gwamnan Kano Ya Yi Watsi Da Hukuncin Kotu Ya Garzaya Kotun Daukaka Kara
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya ki amincewa da hukuncin kotun sauraron kararrakin zaben gwa...

READ ALSO
Saudiyya Ta Ware Wa Najeriya Gurbi 95,000-Hajjin Bana
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

Ma’aikatar Hajji da Umrah ta Saudiyya, a ranar Talata ta ware wa Najeriya gurabe 95,000 don gudanar...

READ ALSO
An Hana Yan Jarida Daukan Hukuncin Zaman Kotun Karar Apc
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

A ranar Laraba ne aka hana ‘yan jarida shiga harabar kotun da kotun sauraron kararrakin zaben gwamna...

READ ALSO
Argungu Gagarumar Bikin Al'adu Na Kamun Kifi
BY Hauwa Aliyu Balasa September 19, 2023 0

Bikin argungu wata hanya ce ta rayuwa ga al’ummar jihar Kebbi. Bikin yana kiyaye al'ada kuma yana i...

OUR CHANNELS:

Scores Die During Plane, Train Crashes in Kenya
BY Abiodun Saheed Omodara August 8, 2025 0

No fewer than 10 persons including doctors and nurses have been confirmed dead following an aircraft...


Foreign Investors Pull Out N576.09 Billion from Nigerian Equities in H1 2025
BY Abiodun Saheed Omodara August 8, 2025 0

Foreign investors divested from equities totaling N576.09 billion on the Nigerian Exchange from Janu...


EFCC Warns Developers: "Don't Profit from the Proceeds of Crime
BY Abiodun Saheed Omodara August 8, 2025 0

ABUJA, Nigeria - The Economic and Financial Crimes Commission (EFCC) has raised concerns about the p...


68-Year-Old British Pensioner Arrested for Pro-Palestinian Protest
BY Abiodun Saheed Omodara August 8, 2025 0

A pensioner, Marji Mansfield, never thought she would be suspected of terrorism for protesting the p...


WAEC Faces Backlash as Result Checker Portal Shuts Down Amid Criticism of 2025 Exam Performance
BY Abiodun Saheed Omodara August 8, 2025 0

The West African Examinations Council (WAEC) is facing renewed criticism following the temporary clo...


FG Unveils Gantry Installation Plan to Protect Road Infrastructure
BY Abiodun Saheed Omodara August 9, 2025 0

The federal government has revealed plans to install gantries on flyovers to mitigate damage from ov...


FG Backs Arewa International Film Festival to Promote Northern Cinema
BY Abiodun Saheed Omodara August 8, 2025 0

The federal government has expressed its support for the Arewa International Film Festival (AIFF) an...


Obi Slams N712 Billion Airport Renovation Amidst National Hunger Crisis
BY Abiodun Saheed Omodara August 8, 2025 0

LAGOS, Nigeria - Peter Obi, the leader of Nigeria's opposition, has criticized President Bola Tinubu...


NABTEB Empowers Directorate Cadre Staff with Training for a Stronger Future
BY Abiodun Saheed Omodara August 8, 2025 0

The National Board for Technical Education and Examination Board (NABTEB) conducted a training sessi...


Chelsea Midfielder Moves to Everton for £24m ahead of EPL kickoff
BY Abiodun Saheed Omodara August 8, 2025 0

Everton, the Merseyside club, has finalized the acquisition of English midfielder Kiernan Dewsbury-H...


More Articles

Load more...

Menu