Would you like to receive notifications on latest updates of the following headlines?

Yan Sandan Jihar Zamfara Sun Yi Nasarar Ceto Waenda Aka Yi Yunkurin Garkuwa Da Su

POSTED ON September 18, 2023 •   Hausa      BY Hauwa Aliyu Balasa
Rundunar ‘yan sandan jihar Jigawa ta ce jami’anta sun yi nasarar dakile wani garin yin kokarin yunkurin garkuwa da mutane tare da kubutar da wanda abin ya shafa ba tare da an samu rauni ba. Hakan na kunshe ne a cikin wata sanarwa da jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yan sandan jihar, DSP Lawan Shiisu Adam ya fitar, wanda kwafinta ya rabawa manema labarai a Dutse ranar Litinin. “A ranar 17 ga Satumba, 2023 da sayiya wata majiya mai karfi ta bayyana cewa, a daidai wannan rana wasu ‘yan bindiga dauke da muggan makamai, suka kai farmaki Kwanar Garki. A karamar hukumar Babura, suka yi garkuwa da wani Isyaku Umar mai shekaru 37 da ke karamar hukumar Kofar Arewa Babura kuma sun harbe wani Ahmad Abdullahi mai shekaru 30 a kauyen Babbar Ruga a hannunsa,a yadda sanarwar ta samemu. Baya ga samun wannan rahoton, tawagar ‘yan sanda karkashin jagorancin DPO na Shiyya ta Babura sun garzaya wurin da laifin ya faru tare da ceto wanda aka yi garkuwa da shi ba tare da yaji wani rauni ba. Ya kuma bayyana cewa duka wadanda aka sace da wadanda suka jikkata an garzaya da su babban asibitin Babura domin yi musu magani. A cewar sanarwar da ta iske mu, wanda aka yi garkuwa da shi da aka yi masa magani aka sallame shi, tun daga lokacin ya koma ga iyalansa. A halin yanzu, Abdullahi wanda masu garkuwa da mutane suka harbe, an kai shi asibitin koyarwa na Rashid Shekoni dake Dutse domin samun kulawar da ta dace.am
0
READ ALSO
Tinubu Zai Yi Magana A Taron Kolin Yanayi Na Afirka
BY Hauwa Aliyu Balasa December 30, 2023 0

Ana sa ran shugaba Bola Tinubu zai yi jawabi a yau, 5 ga Satumba, da karfe 11 na safe, yayin cikakke...

READ ALSO
Taimakon Shugaba Tinubu Wajen Nasarar Aiki Shine Burina –Yahaya Bello
BY Hauwa Aliyu Balasa September 23, 2023 0

Gwamnan jihar Kogi Yahaya Bello, a ranar asabar ya bayyana cewa ba shi da wani buri a siyasance a ya...

READ ALSO
An Gurfanar Da Wasu Matasa A Kotu Bisa Zargin Tada Zaune Tsaye A Unguwar Wike
BY Hauwa Aliyu Balasa September 22, 2023 0

A ranar Juma’a ne rundunar ‘yan sanda ta gurfanar da wasu matasa uku a gaban wata kotun da ke Lugbe,...

READ ALSO
Gwamnatin Jihar Kwara Ta Sa Himma Wajen Bunkasa Ilimi Cikin Gaggawa
BY Hauwa Aliyu Balasa September 21, 2023 0

A cewar Gwamnan jihar Kwara, Abdulrahman Abdulrazaq samar da ingantaccen ilimi ga miliyoyin yaran da...

READ ALSO
Gwamnan Kano Ya Yi Watsi Da Hukuncin Kotu Ya Garzaya Kotun Daukaka Kara
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya ki amincewa da hukuncin kotun sauraron kararrakin zaben gwa...

READ ALSO
Saudiyya Ta Ware Wa Najeriya Gurbi 95,000-Hajjin Bana
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

Ma’aikatar Hajji da Umrah ta Saudiyya, a ranar Talata ta ware wa Najeriya gurabe 95,000 don gudanar...

READ ALSO
An Hana Yan Jarida Daukan Hukuncin Zaman Kotun Karar Apc
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

A ranar Laraba ne aka hana ‘yan jarida shiga harabar kotun da kotun sauraron kararrakin zaben gwamna...

READ ALSO
Argungu Gagarumar Bikin Al'adu Na Kamun Kifi
BY Hauwa Aliyu Balasa September 19, 2023 0

Bikin argungu wata hanya ce ta rayuwa ga al’ummar jihar Kebbi. Bikin yana kiyaye al'ada kuma yana i...

OUR CHANNELS:

Aiyedatiwa pardon 43 inmates i to mark inauguration ceremony
BY Abiodun Saheed Omodara February 24, 2025 0

ONDO, Nigeria - To commemorate his inauguration, Governor Lucky Aiyedatiwa of Ondo State has granted...


Tragic accident on Lagos-Ibadan Expressway claims Nine lives, injures three
BY Abiodun Saheed Omodara February 25, 2025 0

At least nine individuals have been confirmed deceased, while three others suffered various injuries...


SERAP takes legal action against CBN over unjust ATM fee hike
BY Abiodun Saheed Omodara February 25, 2025 0

The Socio-Economic Rights and Accountability Project (SERAP) has initiated legal action against the...


Major Drug Bust: NDLEA intercepts 46.60 kg of canadian loud at Lagos Airport
BY Abiodun Saheed Omodara February 24, 2025 0

Agents of the National Drug Law Enforcement Agency (NDLEA) have disrupted an attempt by a Thai natio...


FG unveils 'Skill-Up S-East' initiative to enhance fashion and Health
BY Abiodun Saheed Omodara February 25, 2025 0

ABAKALIKIA, Nigeria (NAN) - The Senior Special Assistant to the President on Community Engagement fo...


Ogun secures $2.5bn livestock investment from Brazilian giant JBS
BY Abiodun Saheed Omodara February 24, 2025 0

Ogun State is poised to benefit from a $2.5 billion investment in livestock production from JBS, a c...


Telecom firms warn of shutdown due to fuel tanker drivers’ strike
BY Abiodun Saheed Omodara February 24, 2025 0

The telecommunications companies in Nigeria have issued a warning of potential shutdowns if prompt a...


Civil servants demand immediate reduction in PAYE Tax amid economic strain
BY Abiodun Saheed Omodara February 24, 2025 0

Numerous federal government employees have voiced their apprehensions regarding the substantial inco...


Deputy Speaker highlights progress in constitutional review process
BY Abiodun Saheed Omodara February 24, 2025 0

Akwa Ibom, Nigeria (NAN) - The Deputy Speaker of the House of Representatives, Benjamin Kalu, has re...


FG to abolish Visa-on-Arrival Policy, citing ineffectiveness
BY Abiodun Saheed Omodara February 24, 2025 0

The federal government has revealed its intentions to abolish the Visa-on-Arrival policy, emphasizin...


More Articles

Load more...

Menu