Would you like to receive notifications on latest updates of the following headlines?

Yan Sandan Jihar Zamfara Sun Yi Nasarar Ceto Waenda Aka Yi Yunkurin Garkuwa Da Su

POSTED ON September 18, 2023 •   Hausa      BY Hauwa Aliyu Balasa
Rundunar ‘yan sandan jihar Jigawa ta ce jami’anta sun yi nasarar dakile wani garin yin kokarin yunkurin garkuwa da mutane tare da kubutar da wanda abin ya shafa ba tare da an samu rauni ba. Hakan na kunshe ne a cikin wata sanarwa da jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yan sandan jihar, DSP Lawan Shiisu Adam ya fitar, wanda kwafinta ya rabawa manema labarai a Dutse ranar Litinin. “A ranar 17 ga Satumba, 2023 da sayiya wata majiya mai karfi ta bayyana cewa, a daidai wannan rana wasu ‘yan bindiga dauke da muggan makamai, suka kai farmaki Kwanar Garki. A karamar hukumar Babura, suka yi garkuwa da wani Isyaku Umar mai shekaru 37 da ke karamar hukumar Kofar Arewa Babura kuma sun harbe wani Ahmad Abdullahi mai shekaru 30 a kauyen Babbar Ruga a hannunsa,a yadda sanarwar ta samemu. Baya ga samun wannan rahoton, tawagar ‘yan sanda karkashin jagorancin DPO na Shiyya ta Babura sun garzaya wurin da laifin ya faru tare da ceto wanda aka yi garkuwa da shi ba tare da yaji wani rauni ba. Ya kuma bayyana cewa duka wadanda aka sace da wadanda suka jikkata an garzaya da su babban asibitin Babura domin yi musu magani. A cewar sanarwar da ta iske mu, wanda aka yi garkuwa da shi da aka yi masa magani aka sallame shi, tun daga lokacin ya koma ga iyalansa. A halin yanzu, Abdullahi wanda masu garkuwa da mutane suka harbe, an kai shi asibitin koyarwa na Rashid Shekoni dake Dutse domin samun kulawar da ta dace.am
0
READ ALSO
Tinubu Zai Yi Magana A Taron Kolin Yanayi Na Afirka
BY Hauwa Aliyu Balasa December 30, 2023 0

Ana sa ran shugaba Bola Tinubu zai yi jawabi a yau, 5 ga Satumba, da karfe 11 na safe, yayin cikakke...

READ ALSO
Taimakon Shugaba Tinubu Wajen Nasarar Aiki Shine Burina –Yahaya Bello
BY Hauwa Aliyu Balasa September 23, 2023 0

Gwamnan jihar Kogi Yahaya Bello, a ranar asabar ya bayyana cewa ba shi da wani buri a siyasance a ya...

READ ALSO
An Gurfanar Da Wasu Matasa A Kotu Bisa Zargin Tada Zaune Tsaye A Unguwar Wike
BY Hauwa Aliyu Balasa September 22, 2023 0

A ranar Juma’a ne rundunar ‘yan sanda ta gurfanar da wasu matasa uku a gaban wata kotun da ke Lugbe,...

READ ALSO
Gwamnatin Jihar Kwara Ta Sa Himma Wajen Bunkasa Ilimi Cikin Gaggawa
BY Hauwa Aliyu Balasa September 21, 2023 0

A cewar Gwamnan jihar Kwara, Abdulrahman Abdulrazaq samar da ingantaccen ilimi ga miliyoyin yaran da...

READ ALSO
Gwamnan Kano Ya Yi Watsi Da Hukuncin Kotu Ya Garzaya Kotun Daukaka Kara
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya ki amincewa da hukuncin kotun sauraron kararrakin zaben gwa...

READ ALSO
Saudiyya Ta Ware Wa Najeriya Gurbi 95,000-Hajjin Bana
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

Ma’aikatar Hajji da Umrah ta Saudiyya, a ranar Talata ta ware wa Najeriya gurabe 95,000 don gudanar...

READ ALSO
An Hana Yan Jarida Daukan Hukuncin Zaman Kotun Karar Apc
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

A ranar Laraba ne aka hana ‘yan jarida shiga harabar kotun da kotun sauraron kararrakin zaben gwamna...

READ ALSO
Argungu Gagarumar Bikin Al'adu Na Kamun Kifi
BY Hauwa Aliyu Balasa September 19, 2023 0

Bikin argungu wata hanya ce ta rayuwa ga al’ummar jihar Kebbi. Bikin yana kiyaye al'ada kuma yana i...

OUR CHANNELS:

Senate set to prioritize Tinubu’s Tax Reform Bills after recess
BY Abiodun Saheed Omodara March 30, 2025 0

The Senate is poised to prioritize the evaluation and approval of President Bola Tinubu’s tax...


NARD advocates for enhanced Medical facilities to retain Doctors amidst migration crisis
BY Abiodun Saheed Omodara March 30, 2025 0

The Nigerian Association of Resident Doctors has announced that its membership has reached 11,899.&n...


FRSC calls for Safe driving practices amid Eid-el-Fitr festivities
BY Abiodun Saheed Omodara March 30, 2025 0

OGUN, Nigeria - The Federal Road Safety Corps (FRSC) in Ogun State has issued a warning to motorists...


Proposed Age Limit Sparks Outcry Among Political Parties
BY Suleiman Jimoh April 1, 2025 0

In a move that has ignited widespread criticism and debate, Nigeria's House of Representatives recen...


Kano's 15th Emir cancels Eid Durbar following security discussions
BY Abiodun Saheed Omodara March 31, 2025 0

KANO, Nigeria - Amid increasing tensions surrounding the Kano Emirate, the 15th Emir of Kano, Aminu...


Wamakko facilitates release of 60 inmates in Sokoto, Promotes non-custodial sentencing
BY Abiodun Saheed Omodara March 31, 2025 0

SOKOTO, Nigeria -  The representative of Sokoto-North senatorial district, Aliyu Wamakko, has a...


Nigeria set to lead in smart mobility with AI speed train initiative
BY Abiodun Saheed Omodara March 31, 2025 0

The Ogun-Guangdong Free Trade Zone (OGFTZ) and China’s Zhongguancun Infogu Asset Management Co...


Sabalenka, Paolini set for Miami semifinal after quarterfinal victories
BY Abiodun Saheed Omodara March 31, 2025 0

World number one Aryna Sabalenka staged a comeback in the second set to secure her place in the semi...


Son Heung-min blames poor pitch conditions for South Korea's World Cup qualifying struggles
BY Abiodun Saheed Omodara March 30, 2025 0

Son Heung-min criticized the poor condition of South Korea's pitches for their struggles in the 2026...


Nigeria gains unexpected edge in 2026 World Cup quest qmid South Africa's player eligibility controversy
BY Abiodun Saheed Omodara March 31, 2025 0

Nigeria's emerging quest for a spot in the 2026 World Cup received an unforeseen advantage over the...


More Articles

Load more...

Menu