Would you like to receive notifications on latest updates of the following headlines?

Yan Sandan Jihar Zamfara Sun Yi Nasarar Ceto Waenda Aka Yi Yunkurin Garkuwa Da Su

POSTED ON September 18, 2023 •   Hausa      BY Hauwa Aliyu Balasa
Rundunar ‘yan sandan jihar Jigawa ta ce jami’anta sun yi nasarar dakile wani garin yin kokarin yunkurin garkuwa da mutane tare da kubutar da wanda abin ya shafa ba tare da an samu rauni ba. Hakan na kunshe ne a cikin wata sanarwa da jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yan sandan jihar, DSP Lawan Shiisu Adam ya fitar, wanda kwafinta ya rabawa manema labarai a Dutse ranar Litinin. “A ranar 17 ga Satumba, 2023 da sayiya wata majiya mai karfi ta bayyana cewa, a daidai wannan rana wasu ‘yan bindiga dauke da muggan makamai, suka kai farmaki Kwanar Garki. A karamar hukumar Babura, suka yi garkuwa da wani Isyaku Umar mai shekaru 37 da ke karamar hukumar Kofar Arewa Babura kuma sun harbe wani Ahmad Abdullahi mai shekaru 30 a kauyen Babbar Ruga a hannunsa,a yadda sanarwar ta samemu. Baya ga samun wannan rahoton, tawagar ‘yan sanda karkashin jagorancin DPO na Shiyya ta Babura sun garzaya wurin da laifin ya faru tare da ceto wanda aka yi garkuwa da shi ba tare da yaji wani rauni ba. Ya kuma bayyana cewa duka wadanda aka sace da wadanda suka jikkata an garzaya da su babban asibitin Babura domin yi musu magani. A cewar sanarwar da ta iske mu, wanda aka yi garkuwa da shi da aka yi masa magani aka sallame shi, tun daga lokacin ya koma ga iyalansa. A halin yanzu, Abdullahi wanda masu garkuwa da mutane suka harbe, an kai shi asibitin koyarwa na Rashid Shekoni dake Dutse domin samun kulawar da ta dace.am
0
READ ALSO
Tinubu Zai Yi Magana A Taron Kolin Yanayi Na Afirka
BY Hauwa Aliyu Balasa December 30, 2023 0

Ana sa ran shugaba Bola Tinubu zai yi jawabi a yau, 5 ga Satumba, da karfe 11 na safe, yayin cikakke...

READ ALSO
Taimakon Shugaba Tinubu Wajen Nasarar Aiki Shine Burina –Yahaya Bello
BY Hauwa Aliyu Balasa September 23, 2023 0

Gwamnan jihar Kogi Yahaya Bello, a ranar asabar ya bayyana cewa ba shi da wani buri a siyasance a ya...

READ ALSO
An Gurfanar Da Wasu Matasa A Kotu Bisa Zargin Tada Zaune Tsaye A Unguwar Wike
BY Hauwa Aliyu Balasa September 22, 2023 0

A ranar Juma’a ne rundunar ‘yan sanda ta gurfanar da wasu matasa uku a gaban wata kotun da ke Lugbe,...

READ ALSO
Gwamnatin Jihar Kwara Ta Sa Himma Wajen Bunkasa Ilimi Cikin Gaggawa
BY Hauwa Aliyu Balasa September 21, 2023 0

A cewar Gwamnan jihar Kwara, Abdulrahman Abdulrazaq samar da ingantaccen ilimi ga miliyoyin yaran da...

READ ALSO
Gwamnan Kano Ya Yi Watsi Da Hukuncin Kotu Ya Garzaya Kotun Daukaka Kara
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya ki amincewa da hukuncin kotun sauraron kararrakin zaben gwa...

READ ALSO
Saudiyya Ta Ware Wa Najeriya Gurbi 95,000-Hajjin Bana
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

Ma’aikatar Hajji da Umrah ta Saudiyya, a ranar Talata ta ware wa Najeriya gurabe 95,000 don gudanar...

READ ALSO
An Hana Yan Jarida Daukan Hukuncin Zaman Kotun Karar Apc
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

A ranar Laraba ne aka hana ‘yan jarida shiga harabar kotun da kotun sauraron kararrakin zaben gwamna...

READ ALSO
Argungu Gagarumar Bikin Al'adu Na Kamun Kifi
BY Hauwa Aliyu Balasa September 19, 2023 0

Bikin argungu wata hanya ce ta rayuwa ga al’ummar jihar Kebbi. Bikin yana kiyaye al'ada kuma yana i...

OUR CHANNELS:

Family seeks Justice following Police arrest and disappearance
BY Abiodun Saheed Omodara April 27, 2025 0

The family of Osas Azenabor, who was allegedly arrested by police on November 1, 2024, in the Mile 1...


Local groups seek FG backing to fight insecurity in Nigeria
BY Abiodun Saheed Omodara April 27, 2025 0

In the face of increasing insecurity nationwide, hunters and farmers are urging the Federal Governme...


Zulum raises alarm over Boko Haram resurgence in Borno State
BY Abiodun Saheed Omodara April 27, 2025 0

Borno, Nigeria - The Governor of Borno State, Babagana Zulum has expressed concern about the re-emer...


Atiku declares 2027 elections a referendum against Tinubu's administration
BY Abiodun Saheed Omodara April 27, 2025 0

Former Vice President Atiku Abubakar has stated that the upcoming 2027 general election will not be...


CBN allows cash transactions for 2025 pilgrims to Mecca following VP intervention
BY Abiodun Saheed Omodara April 27, 2025 0

ABUJA, Nigeria - The Central Bank of Nigeria (CBN) has granted permission for the 2025 intending pil...


Court order EFCC to detain CBEX Staff
BY Abiodun Saheed Omodara April 27, 2025 0

ABUJA, Nigeria (NAN) - The Federal High Court in Abuja on Thursday, authorized the Economic and Fina...


2face set to marry Edo politician Natasha in traditional wedding, April 25
BY Abiodun Saheed Omodara April 27, 2025 0

A popular Nigerian singer and multiple award winner, Innocent Idibia, known as "2Baba," alongside Ed...


Nigeria must leverage skills of retired military personnel in security strategy- Babandede
BY Abiodun Saheed Omodara April 27, 2025 0

Muhammed Babandede, a former comptroller-general of the Nigeria Immigration Service, has urged Presi...


Bauchi university dismisses lecturer over sexual assault
BY Abiodun Saheed Omodara April 27, 2025 0

Bauchi, Nigeria - The Governing Council of Abubakar Tafawa Balewa University in Bauchi State has ter...


FG commends Ghana for rescuing 219 trafficked Nigerians from cybercrime
BY Abiodun Saheed Omodara April 27, 2025 0

ABUJA, Nigeria - The federal government has praised the Ghanaian authorities for rescuing at least 2...


More Articles

Load more...

Menu