Would you like to receive notifications on latest updates of the following headlines?

Yan Sandan Jihar Zamfara Sun Yi Nasarar Ceto Waenda Aka Yi Yunkurin Garkuwa Da Su

POSTED ON September 18, 2023 •   Hausa      BY Hauwa Aliyu Balasa
Rundunar ‘yan sandan jihar Jigawa ta ce jami’anta sun yi nasarar dakile wani garin yin kokarin yunkurin garkuwa da mutane tare da kubutar da wanda abin ya shafa ba tare da an samu rauni ba. Hakan na kunshe ne a cikin wata sanarwa da jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yan sandan jihar, DSP Lawan Shiisu Adam ya fitar, wanda kwafinta ya rabawa manema labarai a Dutse ranar Litinin. “A ranar 17 ga Satumba, 2023 da sayiya wata majiya mai karfi ta bayyana cewa, a daidai wannan rana wasu ‘yan bindiga dauke da muggan makamai, suka kai farmaki Kwanar Garki. A karamar hukumar Babura, suka yi garkuwa da wani Isyaku Umar mai shekaru 37 da ke karamar hukumar Kofar Arewa Babura kuma sun harbe wani Ahmad Abdullahi mai shekaru 30 a kauyen Babbar Ruga a hannunsa,a yadda sanarwar ta samemu. Baya ga samun wannan rahoton, tawagar ‘yan sanda karkashin jagorancin DPO na Shiyya ta Babura sun garzaya wurin da laifin ya faru tare da ceto wanda aka yi garkuwa da shi ba tare da yaji wani rauni ba. Ya kuma bayyana cewa duka wadanda aka sace da wadanda suka jikkata an garzaya da su babban asibitin Babura domin yi musu magani. A cewar sanarwar da ta iske mu, wanda aka yi garkuwa da shi da aka yi masa magani aka sallame shi, tun daga lokacin ya koma ga iyalansa. A halin yanzu, Abdullahi wanda masu garkuwa da mutane suka harbe, an kai shi asibitin koyarwa na Rashid Shekoni dake Dutse domin samun kulawar da ta dace.am
0
READ ALSO
Tinubu Zai Yi Magana A Taron Kolin Yanayi Na Afirka
BY Hauwa Aliyu Balasa December 30, 2023 0

Ana sa ran shugaba Bola Tinubu zai yi jawabi a yau, 5 ga Satumba, da karfe 11 na safe, yayin cikakke...

READ ALSO
Taimakon Shugaba Tinubu Wajen Nasarar Aiki Shine Burina –Yahaya Bello
BY Hauwa Aliyu Balasa September 23, 2023 0

Gwamnan jihar Kogi Yahaya Bello, a ranar asabar ya bayyana cewa ba shi da wani buri a siyasance a ya...

READ ALSO
An Gurfanar Da Wasu Matasa A Kotu Bisa Zargin Tada Zaune Tsaye A Unguwar Wike
BY Hauwa Aliyu Balasa September 22, 2023 0

A ranar Juma’a ne rundunar ‘yan sanda ta gurfanar da wasu matasa uku a gaban wata kotun da ke Lugbe,...

READ ALSO
Gwamnatin Jihar Kwara Ta Sa Himma Wajen Bunkasa Ilimi Cikin Gaggawa
BY Hauwa Aliyu Balasa September 21, 2023 0

A cewar Gwamnan jihar Kwara, Abdulrahman Abdulrazaq samar da ingantaccen ilimi ga miliyoyin yaran da...

READ ALSO
Gwamnan Kano Ya Yi Watsi Da Hukuncin Kotu Ya Garzaya Kotun Daukaka Kara
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya ki amincewa da hukuncin kotun sauraron kararrakin zaben gwa...

READ ALSO
Saudiyya Ta Ware Wa Najeriya Gurbi 95,000-Hajjin Bana
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

Ma’aikatar Hajji da Umrah ta Saudiyya, a ranar Talata ta ware wa Najeriya gurabe 95,000 don gudanar...

READ ALSO
An Hana Yan Jarida Daukan Hukuncin Zaman Kotun Karar Apc
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

A ranar Laraba ne aka hana ‘yan jarida shiga harabar kotun da kotun sauraron kararrakin zaben gwamna...

READ ALSO
Argungu Gagarumar Bikin Al'adu Na Kamun Kifi
BY Hauwa Aliyu Balasa September 19, 2023 0

Bikin argungu wata hanya ce ta rayuwa ga al’ummar jihar Kebbi. Bikin yana kiyaye al'ada kuma yana i...

OUR CHANNELS:

70-Year-Old Faces Manslaughter Charges After Fatal Accident
BY Abiodun Saheed Omodara June 4, 2025 0

LAGOS, Nigeria - A 70-year-old man, Isiaka Afolayan, has been detained for careless driving and the...


Police Arrest 49 years old Suspect for Abduction of Two-Month-Old Baby
BY Abiodun Saheed Omodara June 4, 2025 0

DELTA, Nigeria - The police in Delta reported the arrest of a suspect named Joy Temitope for the abd...


43 Lives Lost in Benue Armed Attacks
BY Abiodun Saheed Omodara June 4, 2025 0

BENUE, Nigeria - At least 43 individuals lost their lives when armed assailants targeted communities...


Health Equity: Nigeria's Push for Universal Health Coverage
BY Abiodun Saheed Omodara June 4, 2025 0

In alignment with the global effort towards Universal Health Coverage (UHC), Nigeria is striving to...


Road Maintenance Crisis: FERMA Requires N880 Billion Yearly Amid Budget Shortfalls
BY Abiodun Saheed Omodara June 4, 2025 0

ABUJA, Nigeria - The Federal Government needs approximately N880 billion each year for the upkeep of...


Okocha Urges Victor Osimhen to Consider Staying at Galatasaray
BY Abiodun Saheed Omodara June 4, 2025 0

Nigerian football icon Jay-Jay Okocha has shared advice with Victor Osimhen amid growing speculation...


60,000 Nigerians Abroad Register on Diaspora Data Mapping Portal
BY Abiodun Saheed Omodara June 4, 2025 0

Approximately 60,000 Nigerians residing overseas have registered on the Diaspora Data Mapping Portal...


PDP Leaders Slam Minister for Backing Tinubu's 2027 Campaign
BY Abiodun Saheed Omodara June 3, 2025 0

The People’s Democratic Party (PDP), New Nigeria Peoples Party (NNPP), Coalition of United Pol...


Gunmen Shot Dead Real Estate Investor, Abduct Wife
BY Abiodun Saheed Omodara June 5, 2025 0

OWERRI, Nigeria - A real estate investor lost his life after being attacked and fatally shot by a gr...


JUST IN: Former Super Eagles Star Emmanuel Udoh Passes Away
BY Abiodun Saheed Omodara June 4, 2025 0

The team manager of Akwa United and a former defender for the Super Eagles, Emmanuel Udoh, has been...


More Articles

Load more...

Menu