Would you like to receive notifications on latest updates of the following headlines?

Yan Sandan Jihar Zamfara Sun Yi Nasarar Ceto Waenda Aka Yi Yunkurin Garkuwa Da Su

POSTED ON September 18, 2023 •   Hausa      BY Hauwa Aliyu Balasa •   VIEWS 39
Rundunar ‘yan sandan jihar Jigawa ta ce jami’anta sun yi nasarar dakile wani garin yin kokarin yunkurin garkuwa da mutane tare da kubutar da wanda abin ya shafa ba tare da an samu rauni ba. Hakan na kunshe ne a cikin wata sanarwa da jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yan sandan jihar, DSP Lawan Shiisu Adam ya fitar, wanda kwafinta ya rabawa manema labarai a Dutse ranar Litinin. “A ranar 17 ga Satumba, 2023 da sayiya wata majiya mai karfi ta bayyana cewa, a daidai wannan rana wasu ‘yan bindiga dauke da muggan makamai, suka kai farmaki Kwanar Garki. A karamar hukumar Babura, suka yi garkuwa da wani Isyaku Umar mai shekaru 37 da ke karamar hukumar Kofar Arewa Babura kuma sun harbe wani Ahmad Abdullahi mai shekaru 30 a kauyen Babbar Ruga a hannunsa,a yadda sanarwar ta samemu. Baya ga samun wannan rahoton, tawagar ‘yan sanda karkashin jagorancin DPO na Shiyya ta Babura sun garzaya wurin da laifin ya faru tare da ceto wanda aka yi garkuwa da shi ba tare da yaji wani rauni ba. Ya kuma bayyana cewa duka wadanda aka sace da wadanda suka jikkata an garzaya da su babban asibitin Babura domin yi musu magani. A cewar sanarwar da ta iske mu, wanda aka yi garkuwa da shi da aka yi masa magani aka sallame shi, tun daga lokacin ya koma ga iyalansa. A halin yanzu, Abdullahi wanda masu garkuwa da mutane suka harbe, an kai shi asibitin koyarwa na Rashid Shekoni dake Dutse domin samun kulawar da ta dace.am
0
RECOMMENDED FOR YOU
Ana Shirin Yiwa Ma’aikata Da Daliban Jami’ar Buk Rabon Kayan Tallafi.
BY Hauwa Aliyu Balasa February 15, 2024 0

Tsadar rayuwa da kasar Najeria take ciki ya sa Jami'ar Bayero dake Kano (BUK) ta shirya tallafawa m...

RECOMMENDED FOR YOU
Tinubu Zai Yi Magana A Taron Kolin Yanayi Na Afirka
BY Hauwa Aliyu Balasa December 30, 2023 0

Ana sa ran shugaba Bola Tinubu zai yi jawabi a yau, 5 ga Satumba, da karfe 11 na safe, yayin cikakke...

RECOMMENDED FOR YOU
Taimakon Shugaba Tinubu Wajen Nasarar Aiki Shine Burina –Yahaya Bello
BY Hauwa Aliyu Balasa September 23, 2023 0

Gwamnan jihar Kogi Yahaya Bello, a ranar asabar ya bayyana cewa ba shi da wani buri a siyasance a ya...

RECOMMENDED FOR YOU
An Gurfanar Da Wasu Matasa A Kotu Bisa Zargin Tada Zaune Tsaye A Unguwar Wike
BY Hauwa Aliyu Balasa September 22, 2023 0

A ranar Juma’a ne rundunar ‘yan sanda ta gurfanar da wasu matasa uku a gaban wata kotun da ke Lugbe,...

RECOMMENDED FOR YOU
Gwamnatin Jihar Kwara Ta Sa Himma Wajen Bunkasa Ilimi Cikin Gaggawa
BY Hauwa Aliyu Balasa September 21, 2023 0

A cewar Gwamnan jihar Kwara, Abdulrahman Abdulrazaq samar da ingantaccen ilimi ga miliyoyin yaran da...

RECOMMENDED FOR YOU
Gwamnan Kano Ya Yi Watsi Da Hukuncin Kotu Ya Garzaya Kotun Daukaka Kara
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya ki amincewa da hukuncin kotun sauraron kararrakin zaben gwa...

RECOMMENDED FOR YOU
Saudiyya Ta Ware Wa Najeriya Gurbi 95,000-Hajjin Bana
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

Ma’aikatar Hajji da Umrah ta Saudiyya, a ranar Talata ta ware wa Najeriya gurabe 95,000 don gudanar...

RECOMMENDED FOR YOU
An Hana Yan Jarida Daukan Hukuncin Zaman Kotun Karar Apc
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

A ranar Laraba ne aka hana ‘yan jarida shiga harabar kotun da kotun sauraron kararrakin zaben gwamna...

OUR CHANNELS:

OTHER ARTICLES ::

3rd July, 2024
EU is Nigeria's Top Investor- Ambassador
BY Abiodun Saheed Omodara July 3, 2024 0

The EU Ambassador to Nigeria and the Economic Community of West African States, Samuela Isopi, empha...


Dangote Criticizes CBN for Increasing Interest Rate To 26%
BY Abiodun Saheed Omodara July 2, 2024 0

The Chairman and Chief Executive of the Dangote Group, Aliko Dangote,  has expressed concern ab...


Nicholas Tse Makes Choreography Debut In Upcoming Film
BY Ebiakuboere England July 3, 2024 0

The upcoming movie Customs Frontline, which opens in theaters on the Chinese mainland this Friday, w...


Cholera: Be more Vigilant, Oyo urges Residents
BY Abiodun Saheed Omodara July 3, 2024 0

The Oyo State Government has urged residents to increase their vigilance, maintain good sanitation,...


Chelsea sign Dewsbury-Hall for £30m from Leicester
BY Abiodun Saheed Omodara July 3, 2024 0

Chelsea Football Club has finalized the transfer of midfielder Kiernan Dewsbury-Hall from Leicester...


Fox Corporation Launches 'Tubi', Free Streaming Service In UK
BY Ebiakuboere England July 3, 2024 0

A free streaming service to rival the likes of Netflix, Amazon Prime, and Disney+ is being launched...


Why I Insured My Testicles For $10m, Nick Cannon Reveals
BY Ebiakuboere England July 3, 2024 0

Popular American Comedian, TV host, and Rapper Nick Canon has stated why he insured his reproductive...


I Was Robbed in Ibiza – BBNaija’s Kiddwaya
BY Ebiakuboere England July 2, 2024 0

Former Big Brother Naija housemate, Terseer Kiddwaya, better known as Kiddwaya discussed his horribl...


CAP Shareholders Receive N1.26bn Dividend Payout As Revenue Hits N23.9bn
BY Abiodun Saheed Omodara July 3, 2024 0

Chemical and Allied Products Plc shareholders have given their approval for a final dividend of N1.5...


TCN Cancels Scheduled Two-Month Power Outage In Ondo, Ekiti
BY Abiodun Saheed Omodara July 2, 2024 0

The planned power outage on the Osogbo/Akure and Ado-Ekiti 132KV lines, which was initially schedule...


Menu