Would you like to receive notifications on latest updates of the following headlines?

Cikar Kwanaki 100 A Offis: Zulum Ya Gabatar Da Sakamako 77

POSTED ON September 11, 2023 •   Hausa      BY Hauwa Aliyu Balasa
Gwamnatin jihar Borno ta ce ta aiwatar da ayyuka 77, wannan na zuwa ne gab da shirye-shirye nuna wasu muhimman ayyuka a cikin kwanaki 100 a ofis da gwamnar jihar yayi. Bugu da kari kuma  wannan shine karo na biyu da Gwamna Zullun yake kan karagar mulkin jihar,Sakataren gwamnatin jihar, Bukar Tijjani, ya fitar da katin makin na kwanaki 100 a kan karagar mulki ranar Litinin a Maiduguri. A cewarsa, Zulum ya gudanar da ayyuka 10 a fannin ilimi wadanda suka hada da makarantun Mega uku, daukar malamai 4,000, gina gidajen malamai 30 da kuma biyan kudin tallafin karatu ga dalibai 14,284 a Najeriya da wasu 30 da ke karatu a kasashen waje. A fannin kiwon lafiya, sakataren gwamnatin jihar ya ce an samar da ayyuka biyar, wadanda suka hada da gina cibiyoyin kiwon lafiya guda hudu tare da kowannensu yana da karfin gadaje 30 da wuraren jinya. “Wadannan cibiyoyin kiwon lafiya su ne na matakin farko,a Limankara da ke Gwoza, Kaleri a Mafa, Zarmari a Konduga da Shuwari II a MMC, su ne wanda mataimakin shugaban kasa Kashim Shettima ya kaddamar a ranar Juma’a. Tijjani ya kuma yi bayani kan fitar da Naira biliyan 2 domin biyan basussuka ga ma’aikatan gwamnati kuma an rubanya kudaden gratuti a duk shekara zuwa Naira biliyan 2.4 don magance koma bayan kudaden gratuti da ake bin ma’aikatan da suka yi ritaya. An kuma fitar da Naira Biliyan 1 a matsayin karin tallafi ga wadanda bala'in gobara a kasuwar Maiduguri ya rutsa da su. Dangane da ababen more rayuwa, Mista Tijjani ya ce gwamnatin ta gina tituna a cikin garin Monguno, Waka-Biu da Maiduguri, yayin da a karkashin tsaro aka samar da motocin sintiri 50 da babura 300 domin samar da kayan tsaro. “A gameda sufuri, akwai  motoci guda 30, da bas guda 25 da aka ware wa ma’aikatan gwamnati. Akwai kuma sayan kekunan lantarki guda 3,000. A kan harkar noma, akwai sayan garma da harrow guda 471 ga tararaktoci 312 da aka ware wa gamayyar kungiyoyin manoma a fadin unguwanni 312 da ke kananan hukumominmu 27. Sanarwar ta kara da cewa, “akwai kuma rabon tirela 100 na takin zamani ga manoma a fadin jihar, da kuma raba abincin dabbobi ga manoma 300 a kananan hukumomin Jere, Konduga da Mobbar.” A fannin bayar da agajin jin kai, ya ce an bayar da tallafin jin kai ga gidaje 120,000 a fadin Gwoza, Maiduguri, Jere, Kukawa, Mafa, Bama da Damboa, yayin da aka bai wa ‘yan gudun hijira 500 gidaje a Molai 500 gidaje. “Ha walau akwai niyyan cigaba da wasu ayyauka a jihar Borno da Gwamna zullum ke da muradin yi domin inganta rayuwar al'ummarsa.
0
READ ALSO
Tinubu Zai Yi Magana A Taron Kolin Yanayi Na Afirka
BY Hauwa Aliyu Balasa December 30, 2023 0

Ana sa ran shugaba Bola Tinubu zai yi jawabi a yau, 5 ga Satumba, da karfe 11 na safe, yayin cikakke...

READ ALSO
Taimakon Shugaba Tinubu Wajen Nasarar Aiki Shine Burina –Yahaya Bello
BY Hauwa Aliyu Balasa September 23, 2023 0

Gwamnan jihar Kogi Yahaya Bello, a ranar asabar ya bayyana cewa ba shi da wani buri a siyasance a ya...

READ ALSO
An Gurfanar Da Wasu Matasa A Kotu Bisa Zargin Tada Zaune Tsaye A Unguwar Wike
BY Hauwa Aliyu Balasa September 22, 2023 0

A ranar Juma’a ne rundunar ‘yan sanda ta gurfanar da wasu matasa uku a gaban wata kotun da ke Lugbe,...

READ ALSO
Gwamnatin Jihar Kwara Ta Sa Himma Wajen Bunkasa Ilimi Cikin Gaggawa
BY Hauwa Aliyu Balasa September 21, 2023 0

A cewar Gwamnan jihar Kwara, Abdulrahman Abdulrazaq samar da ingantaccen ilimi ga miliyoyin yaran da...

READ ALSO
Gwamnan Kano Ya Yi Watsi Da Hukuncin Kotu Ya Garzaya Kotun Daukaka Kara
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya ki amincewa da hukuncin kotun sauraron kararrakin zaben gwa...

READ ALSO
Saudiyya Ta Ware Wa Najeriya Gurbi 95,000-Hajjin Bana
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

Ma’aikatar Hajji da Umrah ta Saudiyya, a ranar Talata ta ware wa Najeriya gurabe 95,000 don gudanar...

READ ALSO
An Hana Yan Jarida Daukan Hukuncin Zaman Kotun Karar Apc
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

A ranar Laraba ne aka hana ‘yan jarida shiga harabar kotun da kotun sauraron kararrakin zaben gwamna...

READ ALSO
Argungu Gagarumar Bikin Al'adu Na Kamun Kifi
BY Hauwa Aliyu Balasa September 19, 2023 0

Bikin argungu wata hanya ce ta rayuwa ga al’ummar jihar Kebbi. Bikin yana kiyaye al'ada kuma yana i...

OUR CHANNELS:

FULL TEXT: President Tinubu’s second-year anniversary speech
BY Abiodun Saheed Omodara May 30, 2025 0

Fellow Nigerians, as we mark the second anniversary of our administration, I salute your resilience...


Former CBN Governor Seeks to Overturn Forfeiture of Abuja Estate
BY Abiodun Saheed Omodara May 30, 2025 0

ABUJA, Nigeria - Former Governor of the Central Bank of Nigeria, Godwin Emefiele, has filed a petiti...


MAY 29: Fubara Reaffirms Commitment to Rivers State Amid Political Turmoil
BY Abiodun Saheed Omodara May 29, 2025 0

RIVERS, Nigeria - Suspended Rivers State Governor, Siminalayi Fubara, has reaffirmed his commitment...


South Africa Surpasses Nigeria in Fuel Imports Amid Dangote Refinery Operations
BY Abiodun Saheed Omodara May 30, 2025 0

Nigeria has lost its long-standing title as Africa’s largest importer of refined petroleum pro...


Ogun Calls Athlete Protest "Impatience" Amid Unpaid Allowances
BY Abiodun Saheed Omodara May 30, 2025 0

OGUN, Nigeria - The Ogun State Government has labeled the protest held by athletes representing the...


SEC Flags Silverkuun Investment Cooperative as Unregistered, Warn Nigerians
BY Abiodun Saheed Omodara May 30, 2025 0

The Securities and Exchange Commission (SEC) has cautioned Nigerians about putting their money in un...


ECOWAS Leaders Stress Collective Responsibility in Combating Drug Abuse
BY Abiodun Saheed Omodara May 29, 2025 0

The Economic Community of West African States (ECOWAS) has urged its member countries to collaborate...


Nigeria to Launch 7,000 Digital Hospitals to Transform Rural Healthcare
BY Abiodun Saheed Omodara May 29, 2025 0

ABUJA, Nigeria - The minister of communications, innovation and digital economy, Bosun Tijani, says...


Buhari Urges Patience with Economic Reforms under Tinubu's Leadership
BY Abiodun Saheed Omodara May 29, 2025 0

Former President Muhammadu Buhari has told Nigerians that the ongoing economic reforms under his suc...


WHO Struggles to Stabilize Finances Amid $1.7 Billion Deficit and Major Donor Withdrawal
BY Abiodun Saheed Omodara May 29, 2025 0

The World Health Organization (WHO) attempted to stabilize its finances during its annual assembly t...


More Articles

Load more...

Menu