Would you like to receive notifications on latest updates of the following headlines?

Ba Amfanin Zargin Tinubu Kan Matsalar Tattalin Arziki A Najeriya-Sanusi

POSTED ON September 4, 2023 •   Hausa      BY Hauwa Aliyu Balasa •   VIEWS 101
Tsohon Gwamnan Babban Bankin Najeriya (CBN), Muhammadu Sanusi, ya ce babu adalci a gare shi ya dora laifin tabarbarewar tattalin arziki a Najeriya, Bola Tinubu. Da yake magana yayin wani taron addini a ranar Lahadi, Sanusi ya ce 'yan Najeriya da suke tsammanin zai yi magana game da matsalar tattalin arziki da gangan suka so ya yi adawa da shugaban. Ya bayyana cewa dole ne ya kauce daga jigon addini na taron domin tunatar da ‘yan Najeriya matsayinsa kan munanan manufofin tattalin arziki na gwamnatin da ta shude. “Idan zan yi adalci kuma in yi wa Shugaba Bola Tinubu adalci, ba shi ne ya jawo wahalhalun da ake ciki a yanzu ba; tsawon shekaru takwas muna rayuwa akan salon karya tare da bashi mai yawa daga basussukan kasashen waje da na cikin gida. Babban Bankin Najeriya na bin bashin sama da Naira Tiriliyan 30, wanda hakan ya sa bashin ya haura kashi 100 cikin 100. “Ba zan iya shiga cikin wasu ‘yan Najeriya da ke sukar Tinubu kan halin kuncin da ake ciki a halin yanzu ba, kuma ba wai ina cewa shi waliyyi ne da ya kubuta daga aikata ba daidai ba, amma a halin da ake ciki na tattalin arziki, ba a zargi Shugaba Tinubu ba. Zan kuma yi magana idan na ga wata manufar tattalin arziki mara kyau na gwamnatin Tinubu a cikin fasalin. “Zalunci ne kowa ya zargi gwamnatin Tinubu kan matsalar tattalin arzikin da ake fama da shi a halin yanzu domin babu wata mafita face cire tallafin man fetur. Bayan haka, Nijeriya ma ba za ta iya biyan tallafin ba.” Ya ce, an shafe shekaru ana tattaunawa game da rikicin da ake fama da shi, gabanin matsalar tattalin arziki. Har ila yau, ya yi nuni da cewa, duk wani masanin tattalin arziki da ya yi nazari kan harkokin kudi a cikin shekaru takwas da suka wuce ya san cewa ‘yan Nijeriya za su fada cikin wannan mawuyacin hali.
0
RECOMMENDED FOR YOU
Ana Shirin Yiwa Ma’aikata Da Daliban Jami’ar Buk Rabon Kayan Tallafi.
BY Hauwa Aliyu Balasa February 15, 2024 0

Tsadar rayuwa da kasar Najeria take ciki ya sa Jami'ar Bayero dake Kano (BUK) ta shirya tallafawa m...

RECOMMENDED FOR YOU
Tinubu Zai Yi Magana A Taron Kolin Yanayi Na Afirka
BY Hauwa Aliyu Balasa December 30, 2023 0

Ana sa ran shugaba Bola Tinubu zai yi jawabi a yau, 5 ga Satumba, da karfe 11 na safe, yayin cikakke...

RECOMMENDED FOR YOU
Taimakon Shugaba Tinubu Wajen Nasarar Aiki Shine Burina –Yahaya Bello
BY Hauwa Aliyu Balasa September 23, 2023 0

Gwamnan jihar Kogi Yahaya Bello, a ranar asabar ya bayyana cewa ba shi da wani buri a siyasance a ya...

RECOMMENDED FOR YOU
An Gurfanar Da Wasu Matasa A Kotu Bisa Zargin Tada Zaune Tsaye A Unguwar Wike
BY Hauwa Aliyu Balasa September 22, 2023 0

A ranar Juma’a ne rundunar ‘yan sanda ta gurfanar da wasu matasa uku a gaban wata kotun da ke Lugbe,...

RECOMMENDED FOR YOU
Gwamnatin Jihar Kwara Ta Sa Himma Wajen Bunkasa Ilimi Cikin Gaggawa
BY Hauwa Aliyu Balasa September 21, 2023 0

A cewar Gwamnan jihar Kwara, Abdulrahman Abdulrazaq samar da ingantaccen ilimi ga miliyoyin yaran da...

RECOMMENDED FOR YOU
Gwamnan Kano Ya Yi Watsi Da Hukuncin Kotu Ya Garzaya Kotun Daukaka Kara
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya ki amincewa da hukuncin kotun sauraron kararrakin zaben gwa...

RECOMMENDED FOR YOU
Saudiyya Ta Ware Wa Najeriya Gurbi 95,000-Hajjin Bana
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

Ma’aikatar Hajji da Umrah ta Saudiyya, a ranar Talata ta ware wa Najeriya gurabe 95,000 don gudanar...

RECOMMENDED FOR YOU
An Hana Yan Jarida Daukan Hukuncin Zaman Kotun Karar Apc
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

A ranar Laraba ne aka hana ‘yan jarida shiga harabar kotun da kotun sauraron kararrakin zaben gwamna...

OUR CHANNELS:

OTHER ARTICLES ::

6th October, 2024
US pledges $157m humanitarian aid to Lebanon, Syria amid crisis
BY Benedicta Bassey October 6, 2024 0

The United States on Saturday said it will provide nearly $157 million humanitarian aid to assist po...


Israel strikes hit Hezbollah Intelligence headquarters in Beirut as tension mount
BY Benedicta Bassey October 6, 2024 0

Fresh Israel airstrike on Saturday hit the intelligence headquarters of Iran-backed Hezbollah in Bei...


Over 70 killed in violence gang attack in Haiti
BY Benedicta Bassey October 6, 2024 0

Over 70 people including children have been killed after an armed gang attacked a small town in Hait...


Flood: Gov Zulum requests N61bn supplementary budget for Repair
BY Benedicta Bassey October 6, 2024 0

Borno State Governor, Babagana Umara Zulum, following the devastating flood that submerged over half...


Explosion hits Rivers APC secretariat as LG poll holds
BY Benedicta Bassey October 6, 2024 0

An explosion suspected to be dynamite shattered the secreteriat of the All Progressive Congress, alo...


Actress Toyin Abraham refutes debt allegation
BY Ebiakuboere England October 6, 2024 0

Nollywood actress and Filmmaker, Toyin Abraham has refuted debt allegations by a fashion designer wh...


CBN sells $543.5m FX to approved banks for market stability
BY Benedicta Bassey October 6, 2024 0

The Central Bank of Nigeria hinted that it sold $543.5m at the rate of N1,540 and N1,580 to authoris...


Tupac's family set to investigate Diddy's connection to singer's death
BY Ebiakuboere England October 6, 2024 0

A New York lawyer, Alex Spiro has announced that the late rapper Tupac Shakur's family has engaged h...


Nigeria Unveils contactless app to boost passports processing and ease collection
BY Benedicta Bassey October 6, 2024 0

Nigeria has unveiled a contactless passport processing App in Abuja to ease the hassle of physically...


FG expresses commitment to improving teacher's welfare
BY Benedicta Bassey October 6, 2024 0

The Minister of Education, Prof. Tahir Mamman, has reiterated federal government’s commitment...


Menu