Would you like to receive notifications on latest updates of the following headlines?

An Hana Yan Jarida Daukan Hukuncin Zaman Kotun Karar Apc

POSTED ON September 20, 2023 •   Hausa      BY Hauwa Aliyu Balasa
A ranar Laraba ne aka hana ‘yan jarida shiga harabar kotun da kotun sauraron kararrakin zaben gwamnan jihar Kano za ta yanke hukunci kan karar da jam’iyyar All Progressives Congress (APC) da dan takararta suka shigar a gabanta a zaben ranar 18 ga watan Maris. A baya dan takarar gwamna na jam’iyyar APC a zaben Kano, Nasir Gawuna, ya garzaya kotu domin kalubalantar nasarar Abba Yusuf na jam’iyyar New Nigeria People Party, NNPP, wanda hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC ta bayyana a matsayin wanda ya lashe zaben. . Ana sa ran cewa kotun za ta yanke hukunci kan karar da jam’iyyar APC da dan takararta suka shigar a yau. Sai dai kuma wani hanzari ba gudu ba an hana wasu ‘yan jarida shiga da suka kutsa kai cikin harabar domin sanya ido kan yadda lamarin ke gudana. Kwamishinan ‘yan sandan jihar Kano, Usaini Muhammed Gumel, wanda ya zanta da Aminiya, ya ce mutane 50 ne kawai kotu ta ba da izini su shiga. A cewarsa, “Tun a jiya muka kira sakataren kotun don jin shirye-shiryen zaman, inda suka sanar da mu cewa mutum 50 ne kawai za a bari su shiga cikin kotu". “Lambobin sun hada da alkalai, lauyoyin jam’iyyun biyu da mambobinsu, ‘yan jarida da kafafen yada labarai. Don haka ba ‘yan sanda ba ne suka takaita adadin.” Har zuwa yanzu bamu samu cikakken bayanai bisa dalilin hana yan jarida shiga kotun ba.
0
READ ALSO
Tinubu Zai Yi Magana A Taron Kolin Yanayi Na Afirka
BY Hauwa Aliyu Balasa December 30, 2023 0

Ana sa ran shugaba Bola Tinubu zai yi jawabi a yau, 5 ga Satumba, da karfe 11 na safe, yayin cikakke...

READ ALSO
Taimakon Shugaba Tinubu Wajen Nasarar Aiki Shine Burina –Yahaya Bello
BY Hauwa Aliyu Balasa September 23, 2023 0

Gwamnan jihar Kogi Yahaya Bello, a ranar asabar ya bayyana cewa ba shi da wani buri a siyasance a ya...

READ ALSO
An Gurfanar Da Wasu Matasa A Kotu Bisa Zargin Tada Zaune Tsaye A Unguwar Wike
BY Hauwa Aliyu Balasa September 22, 2023 0

A ranar Juma’a ne rundunar ‘yan sanda ta gurfanar da wasu matasa uku a gaban wata kotun da ke Lugbe,...

READ ALSO
Gwamnatin Jihar Kwara Ta Sa Himma Wajen Bunkasa Ilimi Cikin Gaggawa
BY Hauwa Aliyu Balasa September 21, 2023 0

A cewar Gwamnan jihar Kwara, Abdulrahman Abdulrazaq samar da ingantaccen ilimi ga miliyoyin yaran da...

READ ALSO
Gwamnan Kano Ya Yi Watsi Da Hukuncin Kotu Ya Garzaya Kotun Daukaka Kara
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya ki amincewa da hukuncin kotun sauraron kararrakin zaben gwa...

READ ALSO
Saudiyya Ta Ware Wa Najeriya Gurbi 95,000-Hajjin Bana
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

Ma’aikatar Hajji da Umrah ta Saudiyya, a ranar Talata ta ware wa Najeriya gurabe 95,000 don gudanar...

READ ALSO
An Hana Yan Jarida Daukan Hukuncin Zaman Kotun Karar Apc
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

A ranar Laraba ne aka hana ‘yan jarida shiga harabar kotun da kotun sauraron kararrakin zaben gwamna...

READ ALSO
Argungu Gagarumar Bikin Al'adu Na Kamun Kifi
BY Hauwa Aliyu Balasa September 19, 2023 0

Bikin argungu wata hanya ce ta rayuwa ga al’ummar jihar Kebbi. Bikin yana kiyaye al'ada kuma yana i...

OUR CHANNELS:

Reclaiming Gaddafi’s Pan-African Dream: Why His Vision Still Matters
BY Suleiman Jimoh July 2, 2025 0

Few remember that Muammar Gaddafi once dared to imagine an Africa unchained from foreign dictate. He...


Calls for Autopsy: Ondo Govt. Faces Pressure to Exhume Late Governor Akeredolu's Body
BY Abiodun Saheed Omodara July 1, 2025 0

The Ondo State Government may need to exhume the body of the late governor, Oluwarotimi Akeredolu, f...


Dangote Slash Petrol Price to N840 per Litre Amid Market Adjustments
BY Abiodun Saheed Omodara July 2, 2025 0

The Dangote Petroleum Refinery has lowered the ex-depot price of Premium Motor Spirit, commonly refe...


NEC Reinstates Anyanwu as PDP National Secretary Amid Internal Conflicts
BY Abiodun Saheed Omodara July 1, 2025 0

The 100th meeting of the National Executive Committee (NEC) of the People’s Democratic Party (...


APC Schedules NEC Meeting for July 24 Amid Leadership Changes
BY Abiodun Saheed Omodara July 1, 2025 0

ABUJA, Nigeria - The All Progressives Congress (APC) has scheduled its National Executive Committee...


PDP: Tensions Rise Ahead of 100th NEC Meeting Amid Factional Disputes
BY Abiodun Saheed Omodara July 1, 2025 0

As tensions escalate within the People’s Democratic Party regarding the National Secretary pos...


Sokoto,Kebbi PDP Ready to Join Coalition Against APC in 2027
BY Abiodun Saheed Omodara July 1, 2025 0

The state branches of the People’s Democratic Party (PDP) in Sokoto and Kebbi have expressed t...


UNIUYO Medical Lecturers Begin Indefinite Strike over VC appointment
BY Abiodun Saheed Omodara June 30, 2025 0

Medical lecturers at the University of Uyo, affiliated with the Medical and Dental Consultants Assoc...


Nigeria and Saint Lucia Unite for Mutual Growth
BY Abiodun Saheed Omodara July 1, 2025 0

President Bola Tinubu and Prime Minister Philip J. Pierre agreed on Sunday to establish formal diplo...


Tinubu Empowers ICRC to Streamline PPP Processes
BY Abiodun Saheed Omodara July 2, 2025 0

President Bola Tinubu has authorized the Infrastructure Concession Regulatory Commission (ICRC) to e...


More Articles

Load more...

Menu