Would you like to receive notifications on latest updates of the following headlines?

Za'a Kammala Hanyar Jirgin Kasa Daga Kano-Maradi A Shekarar 2025, Cewar Fg

POSTED ON September 16, 2023 •   Hausa      BY Hauwa Aliyu Balasa
Ministan Sufuri, Sanata Saidu Alkali ya ce za a kammala hanyar shirgin kasa daga Kano zuwa Maradi Jamhuriyar Nijar nan da shekara ta 2025. Sanata Alkali ya bayyana hakan ne a jiya sailin da yake duba aikin daga Kano ta jihohin Jigawa da Katsina. Ya ce wannan aikin ya kai kashi 80 cikin dari yayin da aikin layin dogon na hakika zai fara aiki nan ba da dadewa ba bayan aikin kasa. Yayin da na fara da duba na Kano-Maradi a yanzu, a ci gaba da duba dukkan ayyukan layin dogo a fadin kasar nan. Na yi niyyar zuwa Fatakwal a cikin mako mai zuwa. “Na gamsu da abin da na gani,domin aikin yayi nisa, mun zo ne daga Dawanau inda muke a yanzu domin mu samu cikakken bayanin matakin aiwatar da aikin da kuma yadda aka bi ka’idojin kwangilar,” a cewar sa. “Da fatan ’yan kwangilar za su  bamu hadin gwuiwa domin cimma burin da aka sanya a gaba, idan aka duba aikin za a ga cewa daga Dawanau zuwa inda muke. Babban bangaren aikin ya kusa cika kafun nan da 2025. Dangane da ko za a gyara ainihin kudin aikin saboda yanayin tattalin arzikin da ake ciki a yanzu, Ministan ya ci gaba da cewa “dan kwangila da kansa ya yi sadaukarwa domin suna son gyara Najeriya. Dole ne kowa ya ba da gudummawar kasonsa domin ci gaban kasar nan.ya kara cewar haka. Shugaban Kwangilar, Mista Vladislav Bystrenko, ya ce an bayar da kwangilar ne a kan kudi dala biliyan 1.95 kuma an sanya hannu kan yarjejeniyar kwangilar a shekara ta 2021 tare da gwamnatin tarayya. kuma suna sa ran kammala aikin da izinin Allah kafun lokacin ya zo.
0
READ ALSO
Tinubu Zai Yi Magana A Taron Kolin Yanayi Na Afirka
BY Hauwa Aliyu Balasa December 30, 2023 0

Ana sa ran shugaba Bola Tinubu zai yi jawabi a yau, 5 ga Satumba, da karfe 11 na safe, yayin cikakke...

READ ALSO
Taimakon Shugaba Tinubu Wajen Nasarar Aiki Shine Burina –Yahaya Bello
BY Hauwa Aliyu Balasa September 23, 2023 0

Gwamnan jihar Kogi Yahaya Bello, a ranar asabar ya bayyana cewa ba shi da wani buri a siyasance a ya...

READ ALSO
An Gurfanar Da Wasu Matasa A Kotu Bisa Zargin Tada Zaune Tsaye A Unguwar Wike
BY Hauwa Aliyu Balasa September 22, 2023 0

A ranar Juma’a ne rundunar ‘yan sanda ta gurfanar da wasu matasa uku a gaban wata kotun da ke Lugbe,...

READ ALSO
Gwamnatin Jihar Kwara Ta Sa Himma Wajen Bunkasa Ilimi Cikin Gaggawa
BY Hauwa Aliyu Balasa September 21, 2023 0

A cewar Gwamnan jihar Kwara, Abdulrahman Abdulrazaq samar da ingantaccen ilimi ga miliyoyin yaran da...

READ ALSO
Gwamnan Kano Ya Yi Watsi Da Hukuncin Kotu Ya Garzaya Kotun Daukaka Kara
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya ki amincewa da hukuncin kotun sauraron kararrakin zaben gwa...

READ ALSO
Saudiyya Ta Ware Wa Najeriya Gurbi 95,000-Hajjin Bana
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

Ma’aikatar Hajji da Umrah ta Saudiyya, a ranar Talata ta ware wa Najeriya gurabe 95,000 don gudanar...

READ ALSO
An Hana Yan Jarida Daukan Hukuncin Zaman Kotun Karar Apc
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

A ranar Laraba ne aka hana ‘yan jarida shiga harabar kotun da kotun sauraron kararrakin zaben gwamna...

READ ALSO
Argungu Gagarumar Bikin Al'adu Na Kamun Kifi
BY Hauwa Aliyu Balasa September 19, 2023 0

Bikin argungu wata hanya ce ta rayuwa ga al’ummar jihar Kebbi. Bikin yana kiyaye al'ada kuma yana i...

OUR CHANNELS:

Air India Flight 171: Investigators Uncover Dual Engine Failure as Global Scrutiny Mounts
BY Abiodun Saheed Omodara June 16, 2025 0

AHMEDABAD, India— As the world continues to mourn the tragic loss of 290 lives aboard Air Indi...


New Evidence Deepens Air India 787 Crash Mystery: Dual Engine Failure Now in Focus
BY Abiodun Saheed Omodara June 16, 2025 0

AHMEDABAD, India – As grief continues to hang heavy over the aftermath of Air India Flight 171...


UK Caution Citizens against Traveling To Israel, Iran amid Attacks
BY Abiodun Saheed Omodara June 15, 2025 0

The United Kingdom (UK) has issued a travel advisory for its citizens, recommending that Britons ref...


LASG Launches E-Call-Up System to Regulate Truck Movements Starting June 16
BY Abiodun Saheed Omodara June 15, 2025 0

LAGOS, Nigeria - The Lagos State Government has announced that the increasing traffic from heavy tru...


Tanker Drivers to Cease Operation on Monday amid E-call Charges
BY Abiodun Saheed Omodara June 15, 2025 0

LAGOS, Nigeria - Tanker drivers in Lagos State have announced their intention to cease loading petro...


LASG Clamps Down on Illegal Sewage Disposal in Okota
BY Abiodun Saheed Omodara June 15, 2025 0

The Lagos State Government through the Ministry of the Environment and Water Resources sealed a resi...


CBN Governor, Finance Minister to Address Allegations Before House Committee
BY Abiodun Saheed Omodara June 16, 2025 0

The Governor of the Central Bank of Nigeria (CBN), Yemi Cardoso, along with the Minister of Finance,...


NDLEA Alerts Parents: Watch for Suspicious Snacks in Children's Bags
BY Abiodun Saheed Omodara June 16, 2025 0

The National Drug Law Enforcement Agency (NDLEA) has issued a serious warning to parents, advising t...


2027: Tinubu Hosts Key PDP Figures at Aso Rock
BY Abiodun Saheed Omodara June 16, 2025 0

President Bola Tinubu convened a meeting on Saturday evening with prominent members of the oppositio...


Trump Proposes Visa Ban on Nigeria Amid Corruption Concerns
BY Abiodun Saheed Omodara June 15, 2025 0

The administration of U.S. President Donald Trump has initiated plans to impose a general visa ban o...


More Articles

Load more...

Menu