Would you like to receive notifications on latest updates of the following headlines?

Za'a Kammala Hanyar Jirgin Kasa Daga Kano-Maradi A Shekarar 2025, Cewar Fg

POSTED ON September 16, 2023 •   HAUSA      BY Hauwa Aliyu Balasa
Ministan Sufuri, Sanata Saidu Alkali ya ce za a kammala hanyar shirgin kasa daga Kano zuwa Maradi Jamhuriyar Nijar nan da shekara ta 2025. Sanata Alkali ya bayyana hakan ne a jiya sailin da yake duba aikin daga Kano ta jihohin Jigawa da Katsina. Ya ce wannan aikin ya kai kashi 80 cikin dari yayin da aikin layin dogon na hakika zai fara aiki nan ba da dadewa ba bayan aikin kasa. Yayin da na fara da duba na Kano-Maradi a yanzu, a ci gaba da duba dukkan ayyukan layin dogo a fadin kasar nan. Na yi niyyar zuwa Fatakwal a cikin mako mai zuwa. “Na gamsu da abin da na gani,domin aikin yayi nisa, mun zo ne daga Dawanau inda muke a yanzu domin mu samu cikakken bayanin matakin aiwatar da aikin da kuma yadda aka bi ka’idojin kwangilar,” a cewar sa. “Da fatan ’yan kwangilar za su  bamu hadin gwuiwa domin cimma burin da aka sanya a gaba, idan aka duba aikin za a ga cewa daga Dawanau zuwa inda muke. Babban bangaren aikin ya kusa cika kafun nan da 2025. Dangane da ko za a gyara ainihin kudin aikin saboda yanayin tattalin arzikin da ake ciki a yanzu, Ministan ya ci gaba da cewa “dan kwangila da kansa ya yi sadaukarwa domin suna son gyara Najeriya. Dole ne kowa ya ba da gudummawar kasonsa domin ci gaban kasar nan.ya kara cewar haka. Shugaban Kwangilar, Mista Vladislav Bystrenko, ya ce an bayar da kwangilar ne a kan kudi dala biliyan 1.95 kuma an sanya hannu kan yarjejeniyar kwangilar a shekara ta 2021 tare da gwamnatin tarayya. kuma suna sa ran kammala aikin da izinin Allah kafun lokacin ya zo.
0
READ ALSO
Tinubu Zai Yi Magana A Taron Kolin Yanayi Na Afirka
BY Hauwa Aliyu Balasa December 30, 2023 0

Ana sa ran shugaba Bola Tinubu zai yi jawabi a yau, 5 ga Satumba, da karfe 11 na safe, yayin cikakke...

READ ALSO
Taimakon Shugaba Tinubu Wajen Nasarar Aiki Shine Burina –Yahaya Bello
BY Hauwa Aliyu Balasa September 23, 2023 0

Gwamnan jihar Kogi Yahaya Bello, a ranar asabar ya bayyana cewa ba shi da wani buri a siyasance a ya...

READ ALSO
An Gurfanar Da Wasu Matasa A Kotu Bisa Zargin Tada Zaune Tsaye A Unguwar Wike
BY Hauwa Aliyu Balasa September 22, 2023 0

A ranar Juma’a ne rundunar ‘yan sanda ta gurfanar da wasu matasa uku a gaban wata kotun da ke Lugbe,...

READ ALSO
Gwamnatin Jihar Kwara Ta Sa Himma Wajen Bunkasa Ilimi Cikin Gaggawa
BY Hauwa Aliyu Balasa September 21, 2023 0

A cewar Gwamnan jihar Kwara, Abdulrahman Abdulrazaq samar da ingantaccen ilimi ga miliyoyin yaran da...

READ ALSO
Gwamnan Kano Ya Yi Watsi Da Hukuncin Kotu Ya Garzaya Kotun Daukaka Kara
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya ki amincewa da hukuncin kotun sauraron kararrakin zaben gwa...

READ ALSO
Saudiyya Ta Ware Wa Najeriya Gurbi 95,000-Hajjin Bana
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

Ma’aikatar Hajji da Umrah ta Saudiyya, a ranar Talata ta ware wa Najeriya gurabe 95,000 don gudanar...

READ ALSO
An Hana Yan Jarida Daukan Hukuncin Zaman Kotun Karar Apc
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

A ranar Laraba ne aka hana ‘yan jarida shiga harabar kotun da kotun sauraron kararrakin zaben gwamna...

READ ALSO
Argungu Gagarumar Bikin Al'adu Na Kamun Kifi
BY Hauwa Aliyu Balasa September 19, 2023 0

Bikin argungu wata hanya ce ta rayuwa ga al’ummar jihar Kebbi. Bikin yana kiyaye al'ada kuma yana i...

OUR CHANNELS:

Scores Die During Plane, Train Crashes in Kenya
BY Abiodun Saheed Omodara August 9, 2025 0

No fewer than 10 persons including doctors and nurses have been confirmed dead following an aircraft...


Foreign Investors Pull Out N576.09 Billion from Nigerian Equities in H1 2025
BY Abiodun Saheed Omodara August 8, 2025 0

Foreign investors divested from equities totaling N576.09 billion on the Nigerian Exchange from Janu...


EFCC Warns Developers: "Don't Profit from the Proceeds of Crime
BY Abiodun Saheed Omodara August 9, 2025 0

ABUJA, Nigeria - The Economic and Financial Crimes Commission (EFCC) has raised concerns about the p...


68-Year-Old British Pensioner Arrested for Pro-Palestinian Protest
BY Abiodun Saheed Omodara August 8, 2025 0

A pensioner, Marji Mansfield, never thought she would be suspected of terrorism for protesting the p...


WAEC Faces Backlash as Result Checker Portal Shuts Down Amid Criticism of 2025 Exam Performance
BY Abiodun Saheed Omodara August 9, 2025 0

The West African Examinations Council (WAEC) is facing renewed criticism following the temporary clo...


FG Unveils Gantry Installation Plan to Protect Road Infrastructure
BY Abiodun Saheed Omodara August 9, 2025 0

The federal government has revealed plans to install gantries on flyovers to mitigate damage from ov...


FG Backs Arewa International Film Festival to Promote Northern Cinema
BY Abiodun Saheed Omodara August 9, 2025 0

The federal government has expressed its support for the Arewa International Film Festival (AIFF) an...


Obi Slams N712 Billion Airport Renovation Amidst National Hunger Crisis
BY Abiodun Saheed Omodara August 8, 2025 0

LAGOS, Nigeria - Peter Obi, the leader of Nigeria's opposition, has criticized President Bola Tinubu...


NABTEB Empowers Directorate Cadre Staff with Training for a Stronger Future
BY Abiodun Saheed Omodara August 8, 2025 0

The National Board for Technical Education and Examination Board (NABTEB) conducted a training sessi...


Chelsea Midfielder Moves to Everton for £24m ahead of EPL kickoff
BY Abiodun Saheed Omodara August 9, 2025 0

Everton, the Merseyside club, has finalized the acquisition of English midfielder Kiernan Dewsbury-H...


More Articles

Load more...

Menu