Would you like to receive notifications on latest updates of the following headlines?

Za'a Kammala Hanyar Jirgin Kasa Daga Kano-Maradi A Shekarar 2025, Cewar Fg

POSTED ON September 16, 2023 •   Hausa      BY Hauwa Aliyu Balasa
Ministan Sufuri, Sanata Saidu Alkali ya ce za a kammala hanyar shirgin kasa daga Kano zuwa Maradi Jamhuriyar Nijar nan da shekara ta 2025. Sanata Alkali ya bayyana hakan ne a jiya sailin da yake duba aikin daga Kano ta jihohin Jigawa da Katsina. Ya ce wannan aikin ya kai kashi 80 cikin dari yayin da aikin layin dogon na hakika zai fara aiki nan ba da dadewa ba bayan aikin kasa. Yayin da na fara da duba na Kano-Maradi a yanzu, a ci gaba da duba dukkan ayyukan layin dogo a fadin kasar nan. Na yi niyyar zuwa Fatakwal a cikin mako mai zuwa. “Na gamsu da abin da na gani,domin aikin yayi nisa, mun zo ne daga Dawanau inda muke a yanzu domin mu samu cikakken bayanin matakin aiwatar da aikin da kuma yadda aka bi ka’idojin kwangilar,” a cewar sa. “Da fatan ’yan kwangilar za su  bamu hadin gwuiwa domin cimma burin da aka sanya a gaba, idan aka duba aikin za a ga cewa daga Dawanau zuwa inda muke. Babban bangaren aikin ya kusa cika kafun nan da 2025. Dangane da ko za a gyara ainihin kudin aikin saboda yanayin tattalin arzikin da ake ciki a yanzu, Ministan ya ci gaba da cewa “dan kwangila da kansa ya yi sadaukarwa domin suna son gyara Najeriya. Dole ne kowa ya ba da gudummawar kasonsa domin ci gaban kasar nan.ya kara cewar haka. Shugaban Kwangilar, Mista Vladislav Bystrenko, ya ce an bayar da kwangilar ne a kan kudi dala biliyan 1.95 kuma an sanya hannu kan yarjejeniyar kwangilar a shekara ta 2021 tare da gwamnatin tarayya. kuma suna sa ran kammala aikin da izinin Allah kafun lokacin ya zo.
0
READ ALSO
Tinubu Zai Yi Magana A Taron Kolin Yanayi Na Afirka
BY Hauwa Aliyu Balasa December 30, 2023 0

Ana sa ran shugaba Bola Tinubu zai yi jawabi a yau, 5 ga Satumba, da karfe 11 na safe, yayin cikakke...

READ ALSO
Taimakon Shugaba Tinubu Wajen Nasarar Aiki Shine Burina –Yahaya Bello
BY Hauwa Aliyu Balasa September 23, 2023 0

Gwamnan jihar Kogi Yahaya Bello, a ranar asabar ya bayyana cewa ba shi da wani buri a siyasance a ya...

READ ALSO
An Gurfanar Da Wasu Matasa A Kotu Bisa Zargin Tada Zaune Tsaye A Unguwar Wike
BY Hauwa Aliyu Balasa September 22, 2023 0

A ranar Juma’a ne rundunar ‘yan sanda ta gurfanar da wasu matasa uku a gaban wata kotun da ke Lugbe,...

READ ALSO
Gwamnatin Jihar Kwara Ta Sa Himma Wajen Bunkasa Ilimi Cikin Gaggawa
BY Hauwa Aliyu Balasa September 21, 2023 0

A cewar Gwamnan jihar Kwara, Abdulrahman Abdulrazaq samar da ingantaccen ilimi ga miliyoyin yaran da...

READ ALSO
Gwamnan Kano Ya Yi Watsi Da Hukuncin Kotu Ya Garzaya Kotun Daukaka Kara
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya ki amincewa da hukuncin kotun sauraron kararrakin zaben gwa...

READ ALSO
Saudiyya Ta Ware Wa Najeriya Gurbi 95,000-Hajjin Bana
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

Ma’aikatar Hajji da Umrah ta Saudiyya, a ranar Talata ta ware wa Najeriya gurabe 95,000 don gudanar...

READ ALSO
An Hana Yan Jarida Daukan Hukuncin Zaman Kotun Karar Apc
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

A ranar Laraba ne aka hana ‘yan jarida shiga harabar kotun da kotun sauraron kararrakin zaben gwamna...

READ ALSO
Argungu Gagarumar Bikin Al'adu Na Kamun Kifi
BY Hauwa Aliyu Balasa September 19, 2023 0

Bikin argungu wata hanya ce ta rayuwa ga al’ummar jihar Kebbi. Bikin yana kiyaye al'ada kuma yana i...

OUR CHANNELS:

Tinubu's call for investment sparks concerns in Belgium over future oil trade
BY Abiodun Saheed Omodara February 26, 2025 0

Belgium has expressed concerns regarding the possible loss of a significant share of its petroleum p...


SCSN urges FG to address socioeconomic struggles amidst Muslim political discontent
BY Abiodun Saheed Omodara February 26, 2025 0

The Supreme Council for Shari'ah Council in Nigeria (SCSN) has voiced its disappointment regarding t...


Abia launches education task force to boost school attendance
BY Abiodun Saheed Omodara February 26, 2025 0

ABIA,Nigeria (NAN)- The Commissioner for Basic and Secondary Education in Abia, Goodluck Ubochi, ann...


Niger allocates N300bn to transform educational sector
BY Abiodun Saheed Omodara February 26, 2025 0

MINNA, Nigeria (NAN) - The Niger government has planned to invest N300 billion in overhauling the ed...


Kuwait reaffirms commitment to educate 200,000 out-of-school children in Nigeria
BY Abiodun Saheed Omodara February 26, 2025 0

ABUJA, NIgeria (NAN) - The Kuwaiti government has reaffirmed its dedication to supporting 200,000 ou...


Anambra assembly voices concerns over Onitsha drug market closure impacting local economy
BY Abiodun Saheed Omodara February 26, 2025 0

ANAMBRA, Nigeria (NAN) - The Anambra House of Assembly has adopted a resolution urging the National...


Enugu lawmaker advocates tenant protection against excessive housing fees
BY Abiodun Saheed Omodara February 26, 2025 0

ENUGU, Nigeria (NAN) - A proposed bill aimed at regulating agency and legal fees for housing has pas...


Consumer protection agency challenges MultiChoice over unilateral price increases
BY Abiodun Saheed Omodara February 26, 2025 0

The Federal Competition and Consumer Protection Commission (FCCPC) has called on MultiChoice Nigeria...


Court charges attending Nurse, Exonerates Naira Marley and associates in Mohbad Case
BY Abiodun Saheed Omodara February 27, 2025 0

The Lagos State Magistrate Court located in Sabo, Yaba, has exonerated Nigerian artist Abdulazeez Fa...


DSVA unveils New initiatives to support survivors of domestic, sexual violence
BY Abiodun Saheed Omodara February 26, 2025 0

LAGOS, Nigeria - The Lagos State Domestic and Sexual Violence Agency (DSVA) has introduced two new i...


More Articles

Load more...

Menu