Would you like to receive notifications on latest updates of the following headlines?

Za'a Kammala Hanyar Jirgin Kasa Daga Kano-Maradi A Shekarar 2025, Cewar Fg

POSTED ON September 16, 2023 •   Hausa      BY Hauwa Aliyu Balasa
Ministan Sufuri, Sanata Saidu Alkali ya ce za a kammala hanyar shirgin kasa daga Kano zuwa Maradi Jamhuriyar Nijar nan da shekara ta 2025. Sanata Alkali ya bayyana hakan ne a jiya sailin da yake duba aikin daga Kano ta jihohin Jigawa da Katsina. Ya ce wannan aikin ya kai kashi 80 cikin dari yayin da aikin layin dogon na hakika zai fara aiki nan ba da dadewa ba bayan aikin kasa. Yayin da na fara da duba na Kano-Maradi a yanzu, a ci gaba da duba dukkan ayyukan layin dogo a fadin kasar nan. Na yi niyyar zuwa Fatakwal a cikin mako mai zuwa. “Na gamsu da abin da na gani,domin aikin yayi nisa, mun zo ne daga Dawanau inda muke a yanzu domin mu samu cikakken bayanin matakin aiwatar da aikin da kuma yadda aka bi ka’idojin kwangilar,” a cewar sa. “Da fatan ’yan kwangilar za su  bamu hadin gwuiwa domin cimma burin da aka sanya a gaba, idan aka duba aikin za a ga cewa daga Dawanau zuwa inda muke. Babban bangaren aikin ya kusa cika kafun nan da 2025. Dangane da ko za a gyara ainihin kudin aikin saboda yanayin tattalin arzikin da ake ciki a yanzu, Ministan ya ci gaba da cewa “dan kwangila da kansa ya yi sadaukarwa domin suna son gyara Najeriya. Dole ne kowa ya ba da gudummawar kasonsa domin ci gaban kasar nan.ya kara cewar haka. Shugaban Kwangilar, Mista Vladislav Bystrenko, ya ce an bayar da kwangilar ne a kan kudi dala biliyan 1.95 kuma an sanya hannu kan yarjejeniyar kwangilar a shekara ta 2021 tare da gwamnatin tarayya. kuma suna sa ran kammala aikin da izinin Allah kafun lokacin ya zo.
0
READ ALSO
Tinubu Zai Yi Magana A Taron Kolin Yanayi Na Afirka
BY Hauwa Aliyu Balasa December 30, 2023 0

Ana sa ran shugaba Bola Tinubu zai yi jawabi a yau, 5 ga Satumba, da karfe 11 na safe, yayin cikakke...

READ ALSO
Taimakon Shugaba Tinubu Wajen Nasarar Aiki Shine Burina –Yahaya Bello
BY Hauwa Aliyu Balasa September 23, 2023 0

Gwamnan jihar Kogi Yahaya Bello, a ranar asabar ya bayyana cewa ba shi da wani buri a siyasance a ya...

READ ALSO
An Gurfanar Da Wasu Matasa A Kotu Bisa Zargin Tada Zaune Tsaye A Unguwar Wike
BY Hauwa Aliyu Balasa September 22, 2023 0

A ranar Juma’a ne rundunar ‘yan sanda ta gurfanar da wasu matasa uku a gaban wata kotun da ke Lugbe,...

READ ALSO
Gwamnatin Jihar Kwara Ta Sa Himma Wajen Bunkasa Ilimi Cikin Gaggawa
BY Hauwa Aliyu Balasa September 21, 2023 0

A cewar Gwamnan jihar Kwara, Abdulrahman Abdulrazaq samar da ingantaccen ilimi ga miliyoyin yaran da...

READ ALSO
Gwamnan Kano Ya Yi Watsi Da Hukuncin Kotu Ya Garzaya Kotun Daukaka Kara
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya ki amincewa da hukuncin kotun sauraron kararrakin zaben gwa...

READ ALSO
Saudiyya Ta Ware Wa Najeriya Gurbi 95,000-Hajjin Bana
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

Ma’aikatar Hajji da Umrah ta Saudiyya, a ranar Talata ta ware wa Najeriya gurabe 95,000 don gudanar...

READ ALSO
An Hana Yan Jarida Daukan Hukuncin Zaman Kotun Karar Apc
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

A ranar Laraba ne aka hana ‘yan jarida shiga harabar kotun da kotun sauraron kararrakin zaben gwamna...

READ ALSO
Argungu Gagarumar Bikin Al'adu Na Kamun Kifi
BY Hauwa Aliyu Balasa September 19, 2023 0

Bikin argungu wata hanya ce ta rayuwa ga al’ummar jihar Kebbi. Bikin yana kiyaye al'ada kuma yana i...

OUR CHANNELS:

PSG Triumphs over Bayern Munich 2-0, Advances to FIFA Club World Cup Semifinals
BY Abiodun Saheed Omodara July 6, 2025 0

Paris Saint-Germain (PSG), the European club football champion, has defeated Germany's Bayern Munich...


Ongoing Constitutional Review Aims to Empower Nigerians Against Unilateral Changes- Deputy Senate President
BY Abiodun Saheed Omodara July 6, 2025 0

In a significant step towards amending Nigeria's 1999 Constitution, the Deputy Senate President and...


Aregbesola Urges ADC Supporters to Maintain Civility Amid Political Tensions
BY Abiodun Saheed Omodara July 6, 2025 0

After the formal introduction of the African Democratic Congress (ADC) in Abuja, former Interior Min...


South-West Demands Five New States and Constitutional Recognition for Traditional Rulers in Ongoing Constitutional Review
BY Abiodun Saheed Omodara July 6, 2025 0

The demand for the establishment of five new states, the recognition of traditional rulers in the co...


Police Arrest Six After Abuja Market Killing
BY Abiodun Saheed Omodara July 6, 2025 0

At least six suspects connected to the killing that led to unrest at Gosa Market on Airport Road in...


Dengue Fever Outbreak, 86 Cases Confirmed
BY Abiodun Saheed Omodara July 6, 2025 0

EDO, Nigeria - The Ministry of Health in Edo State reported on Friday that there is an outbreak of d...


Former Arsenal Star Thomas Partey Charged with Multiple Sexual Offences
BY Abiodun Saheed Omodara July 6, 2025 0

Former Arsenal midfielder Thomas Partey has been formally charged with several sexual offences by th...


Federal High Court Orders Reinstatement of  Natasha Akpoti-Uduaghan, Calls Suspension "Excessive"
BY Abiodun Saheed Omodara July 6, 2025 0

A Federal High Court in Abuja ruled on Friday that the Nigerian Senate exceeded its authority by sus...


UK Govt. Bans Caregiver Jobs Major Changes for Nigerian Applicants
BY Abiodun Saheed Omodara July 6, 2025 0

Nigerians looking to move to the United Kingdom (UK) for better opportunities through caregiver job...


Liverpool Star Diogo Jota Dies Days After Wedding
BY Abiodun Saheed Omodara July 5, 2025 0

The forward for Liverpool and the Portugal national team, Diogo Jota, has tragically died at the age...


More Articles

Load more...

Menu