Would you like to receive notifications on latest updates of the following headlines?

Ambaliyar Ruwa Zata Shafi Wasu Jihohi Da Kananan Hukomomi A Arewacin Najeriya

POSTED ON September 13, 2023 •   HAUSA      BY Hauwa Aliyu Balasa
Hukumar bayar da agajin gaggawa NEMA ta bada sanarwar cewa, jihohi 13 da al’ummomi 50, musamman a Arewacin Najeriya, zasu samu ruwan sama mai karfin gaske wanda zai haifar da ambaliya tsakanin 13 da 17 ga watan Satumba. Hakan ya zo ne a wata sanarwa da Ibrahim Farinloye, kodinetan hukumar NEMA na yankin Legas ya bayyana a wata sanarwa da ya fitar ranar Laraba a Legas. A yayinda Farinloye ya lissafa jahohin da al’ummomin da suka hada da jihar Kano, inda al’ummomi irin su Sumaila da Kunchi za su iya shafa. Ya kuma kara da cewar jihar Kebbi mai al’ummomi irin su Argungu, da jihar Katsina, da Bindawa, Jibia, Kaita, Katsina suna cikin kananan hukumomin da ambaliyar zai shafa. Sauran jihohin da ya ce kuma sun hada da Nijar, Kontagora, Mashegu, da New Bussa, da kuma jihar Kwara, da kuma al’ummar Kosubosu. A Jahar Zamfara kuma,akwai irin su Kaura Namoda da Shinkafi; Jihar Bauchi, ya hada  da Bajoga, Darazo, Kirfi, Azare, Jama ‘are, Itas da Misau. Taraba,akwai Bali, Donga, Lau, Serti, Mutum-Biyu, Yorro, kana kuma jihar Borno akwai Briyel, Biu, Dikwa da Kukawa. Ya kuma ce a Adamawa,akwai Ganye, Mubi, Demsa, Jimeta, Mayo Belwa, Numan, Shelleng, Yobe, tare da Dapchi, Gashua, Geidam, Kanamma, Machina, Potiskum. Jihar Gombe kuma ya hada da Nafada da Jigawa, tare da Dutse, Gumel, Gwaram, Miga duk wadanan sune jahohin da kodinetan yankin ya ce lamarin ambaliyar ruwa zai shafa. Farinloye ya kara da cewa, sakamakon karuwar ruwan kogin Benue da Neja, an shawarci al’ummomin da ke kusa da kogunan biyu, da suka hada da Bayelsa da cewar su dauki matakan kariya nan da kwanaki masu zuwa. Ya nuna yarda da Tsarin Gargadi na Farko na Ambaliyar Ruwa (FEWS) Central Hub, Ma'aikatar Muhalli ta Tarayya Abuja a cikin hasashenta.
0
READ ALSO
Tinubu Zai Yi Magana A Taron Kolin Yanayi Na Afirka
BY Hauwa Aliyu Balasa December 30, 2023 0

Ana sa ran shugaba Bola Tinubu zai yi jawabi a yau, 5 ga Satumba, da karfe 11 na safe, yayin cikakke...

READ ALSO
Taimakon Shugaba Tinubu Wajen Nasarar Aiki Shine Burina –Yahaya Bello
BY Hauwa Aliyu Balasa September 23, 2023 0

Gwamnan jihar Kogi Yahaya Bello, a ranar asabar ya bayyana cewa ba shi da wani buri a siyasance a ya...

READ ALSO
An Gurfanar Da Wasu Matasa A Kotu Bisa Zargin Tada Zaune Tsaye A Unguwar Wike
BY Hauwa Aliyu Balasa September 22, 2023 0

A ranar Juma’a ne rundunar ‘yan sanda ta gurfanar da wasu matasa uku a gaban wata kotun da ke Lugbe,...

READ ALSO
Gwamnatin Jihar Kwara Ta Sa Himma Wajen Bunkasa Ilimi Cikin Gaggawa
BY Hauwa Aliyu Balasa September 21, 2023 0

A cewar Gwamnan jihar Kwara, Abdulrahman Abdulrazaq samar da ingantaccen ilimi ga miliyoyin yaran da...

READ ALSO
Gwamnan Kano Ya Yi Watsi Da Hukuncin Kotu Ya Garzaya Kotun Daukaka Kara
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya ki amincewa da hukuncin kotun sauraron kararrakin zaben gwa...

READ ALSO
Saudiyya Ta Ware Wa Najeriya Gurbi 95,000-Hajjin Bana
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

Ma’aikatar Hajji da Umrah ta Saudiyya, a ranar Talata ta ware wa Najeriya gurabe 95,000 don gudanar...

READ ALSO
An Hana Yan Jarida Daukan Hukuncin Zaman Kotun Karar Apc
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

A ranar Laraba ne aka hana ‘yan jarida shiga harabar kotun da kotun sauraron kararrakin zaben gwamna...

READ ALSO
Argungu Gagarumar Bikin Al'adu Na Kamun Kifi
BY Hauwa Aliyu Balasa September 19, 2023 0

Bikin argungu wata hanya ce ta rayuwa ga al’ummar jihar Kebbi. Bikin yana kiyaye al'ada kuma yana i...

OUR CHANNELS:

IGP Egbetokun Addresses Plight of Retired Police Officers
BY Abiodun Saheed Omodara July 30, 2025 0

The Inspector-General of Police, Kayode Egbetokun, stated on Tuesday that many retired police office...


Shettima Highlights Food Sovereignty in Tinubu's Emergency Declaration
BY Abiodun Saheed Omodara July 30, 2025 0

Vice President Kashim Shettima provided insights into the motivations behind President Bola Tinubu&r...


CAC Demands Annual Returns to Avoid Deregistration
BY Abiodun Saheed Omodara July 30, 2025 0

The Corporate Affairs Commission (CAC) has initiated a new round of removing companies that have not...


Oyo State Government Seizes Goods from Unregistered Veterinary Practices
BY Abiodun Saheed Omodara July 30, 2025 0

The Oyo State Government on Tuesday shut down 15 veterinary outlets and seized goods valued in milli...


Nigerians Must Go: Ghanaians Rally Against Alleged Mass Prostitution and Ritual Killings
BY Abiodun Saheed Omodara July 30, 2025 0

Some Ghanaians have expressed their discontent with Nigerians, accusing them of engaging in mass pro...


SGF Urged Northern Politicians to Postpone Presidential Aspirations Until 2031
BY Abiodun Saheed Omodara July 30, 2025 0

The Secretary to the Government of the Federation, Sen. George Akume, has urged politicians from the...


Ola Aina Reflects on Frustrating Tottenham Experience that Changed His Career Path
BY Abiodun Saheed Omodara July 29, 2025 0

A defender for the Super Eagles, Ola Aina, has shared that he nearly signed with Tottenham Hotspur w...


CAF Announces Record $10.4 Million Prize Pool for 2024 African Nations Championship
BY Abiodun Saheed Omodara July 30, 2025 0

The Confederation of African Football has revealed an unprecedented total prize pool of $10.4 millio...


Victor Osimhen Set to Join Galatasaray: €75 Million Transfer from Napoli Finalized
BY Abiodun Saheed Omodara July 30, 2025 0

Victor Osimhen is expected to arrive in Istanbul this week as Galatasaray prepares to introduce the...


Fayose Endorses Tinubu, Oyebanji for 2027 Elections
BY Abiodun Saheed Omodara July 29, 2025 0

Former Ekiti State Governor, Ayodele Fayose, has officially endorsed President Bola Tinubu and Gover...


More Articles

Load more...

Menu