Would you like to receive notifications on latest updates of the following headlines?

Ambaliyar Ruwa Zata Shafi Wasu Jihohi Da Kananan Hukomomi A Arewacin Najeriya

POSTED ON September 13, 2023 •   Hausa      BY Hauwa Aliyu Balasa
Hukumar bayar da agajin gaggawa NEMA ta bada sanarwar cewa, jihohi 13 da al’ummomi 50, musamman a Arewacin Najeriya, zasu samu ruwan sama mai karfin gaske wanda zai haifar da ambaliya tsakanin 13 da 17 ga watan Satumba. Hakan ya zo ne a wata sanarwa da Ibrahim Farinloye, kodinetan hukumar NEMA na yankin Legas ya bayyana a wata sanarwa da ya fitar ranar Laraba a Legas. A yayinda Farinloye ya lissafa jahohin da al’ummomin da suka hada da jihar Kano, inda al’ummomi irin su Sumaila da Kunchi za su iya shafa. Ya kuma kara da cewar jihar Kebbi mai al’ummomi irin su Argungu, da jihar Katsina, da Bindawa, Jibia, Kaita, Katsina suna cikin kananan hukumomin da ambaliyar zai shafa. Sauran jihohin da ya ce kuma sun hada da Nijar, Kontagora, Mashegu, da New Bussa, da kuma jihar Kwara, da kuma al’ummar Kosubosu. A Jahar Zamfara kuma,akwai irin su Kaura Namoda da Shinkafi; Jihar Bauchi, ya hada  da Bajoga, Darazo, Kirfi, Azare, Jama ‘are, Itas da Misau. Taraba,akwai Bali, Donga, Lau, Serti, Mutum-Biyu, Yorro, kana kuma jihar Borno akwai Briyel, Biu, Dikwa da Kukawa. Ya kuma ce a Adamawa,akwai Ganye, Mubi, Demsa, Jimeta, Mayo Belwa, Numan, Shelleng, Yobe, tare da Dapchi, Gashua, Geidam, Kanamma, Machina, Potiskum. Jihar Gombe kuma ya hada da Nafada da Jigawa, tare da Dutse, Gumel, Gwaram, Miga duk wadanan sune jahohin da kodinetan yankin ya ce lamarin ambaliyar ruwa zai shafa. Farinloye ya kara da cewa, sakamakon karuwar ruwan kogin Benue da Neja, an shawarci al’ummomin da ke kusa da kogunan biyu, da suka hada da Bayelsa da cewar su dauki matakan kariya nan da kwanaki masu zuwa. Ya nuna yarda da Tsarin Gargadi na Farko na Ambaliyar Ruwa (FEWS) Central Hub, Ma'aikatar Muhalli ta Tarayya Abuja a cikin hasashenta.
0
READ ALSO
Tinubu Zai Yi Magana A Taron Kolin Yanayi Na Afirka
BY Hauwa Aliyu Balasa December 30, 2023 0

Ana sa ran shugaba Bola Tinubu zai yi jawabi a yau, 5 ga Satumba, da karfe 11 na safe, yayin cikakke...

READ ALSO
Taimakon Shugaba Tinubu Wajen Nasarar Aiki Shine Burina –Yahaya Bello
BY Hauwa Aliyu Balasa September 23, 2023 0

Gwamnan jihar Kogi Yahaya Bello, a ranar asabar ya bayyana cewa ba shi da wani buri a siyasance a ya...

READ ALSO
An Gurfanar Da Wasu Matasa A Kotu Bisa Zargin Tada Zaune Tsaye A Unguwar Wike
BY Hauwa Aliyu Balasa September 22, 2023 0

A ranar Juma’a ne rundunar ‘yan sanda ta gurfanar da wasu matasa uku a gaban wata kotun da ke Lugbe,...

READ ALSO
Gwamnatin Jihar Kwara Ta Sa Himma Wajen Bunkasa Ilimi Cikin Gaggawa
BY Hauwa Aliyu Balasa September 21, 2023 0

A cewar Gwamnan jihar Kwara, Abdulrahman Abdulrazaq samar da ingantaccen ilimi ga miliyoyin yaran da...

READ ALSO
Gwamnan Kano Ya Yi Watsi Da Hukuncin Kotu Ya Garzaya Kotun Daukaka Kara
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya ki amincewa da hukuncin kotun sauraron kararrakin zaben gwa...

READ ALSO
Saudiyya Ta Ware Wa Najeriya Gurbi 95,000-Hajjin Bana
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

Ma’aikatar Hajji da Umrah ta Saudiyya, a ranar Talata ta ware wa Najeriya gurabe 95,000 don gudanar...

READ ALSO
An Hana Yan Jarida Daukan Hukuncin Zaman Kotun Karar Apc
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

A ranar Laraba ne aka hana ‘yan jarida shiga harabar kotun da kotun sauraron kararrakin zaben gwamna...

READ ALSO
Argungu Gagarumar Bikin Al'adu Na Kamun Kifi
BY Hauwa Aliyu Balasa September 19, 2023 0

Bikin argungu wata hanya ce ta rayuwa ga al’ummar jihar Kebbi. Bikin yana kiyaye al'ada kuma yana i...

OUR CHANNELS:

Senate set to prioritize Tinubu’s Tax Reform Bills after recess
BY Abiodun Saheed Omodara March 30, 2025 0

The Senate is poised to prioritize the evaluation and approval of President Bola Tinubu’s tax...


NARD advocates for enhanced Medical facilities to retain Doctors amidst migration crisis
BY Abiodun Saheed Omodara March 30, 2025 0

The Nigerian Association of Resident Doctors has announced that its membership has reached 11,899.&n...


FRSC calls for Safe driving practices amid Eid-el-Fitr festivities
BY Abiodun Saheed Omodara March 30, 2025 0

OGUN, Nigeria - The Federal Road Safety Corps (FRSC) in Ogun State has issued a warning to motorists...


Proposed Age Limit Sparks Outcry Among Political Parties
BY Suleiman Jimoh April 1, 2025 0

In a move that has ignited widespread criticism and debate, Nigeria's House of Representatives recen...


Kano's 15th Emir cancels Eid Durbar following security discussions
BY Abiodun Saheed Omodara March 31, 2025 0

KANO, Nigeria - Amid increasing tensions surrounding the Kano Emirate, the 15th Emir of Kano, Aminu...


Wamakko facilitates release of 60 inmates in Sokoto, Promotes non-custodial sentencing
BY Abiodun Saheed Omodara March 31, 2025 0

SOKOTO, Nigeria -  The representative of Sokoto-North senatorial district, Aliyu Wamakko, has a...


Nigeria set to lead in smart mobility with AI speed train initiative
BY Abiodun Saheed Omodara March 31, 2025 0

The Ogun-Guangdong Free Trade Zone (OGFTZ) and China’s Zhongguancun Infogu Asset Management Co...


Sabalenka, Paolini set for Miami semifinal after quarterfinal victories
BY Abiodun Saheed Omodara March 31, 2025 0

World number one Aryna Sabalenka staged a comeback in the second set to secure her place in the semi...


Son Heung-min blames poor pitch conditions for South Korea's World Cup qualifying struggles
BY Abiodun Saheed Omodara March 30, 2025 0

Son Heung-min criticized the poor condition of South Korea's pitches for their struggles in the 2026...


Nigeria gains unexpected edge in 2026 World Cup quest qmid South Africa's player eligibility controversy
BY Abiodun Saheed Omodara March 31, 2025 0

Nigeria's emerging quest for a spot in the 2026 World Cup received an unforeseen advantage over the...


More Articles

Load more...

Menu