Would you like to receive notifications on latest updates of the following headlines?

Ambaliyar Ruwa Zata Shafi Wasu Jihohi Da Kananan Hukomomi A Arewacin Najeriya

POSTED ON September 13, 2023 •   Hausa      BY Hauwa Aliyu Balasa
Hukumar bayar da agajin gaggawa NEMA ta bada sanarwar cewa, jihohi 13 da al’ummomi 50, musamman a Arewacin Najeriya, zasu samu ruwan sama mai karfin gaske wanda zai haifar da ambaliya tsakanin 13 da 17 ga watan Satumba. Hakan ya zo ne a wata sanarwa da Ibrahim Farinloye, kodinetan hukumar NEMA na yankin Legas ya bayyana a wata sanarwa da ya fitar ranar Laraba a Legas. A yayinda Farinloye ya lissafa jahohin da al’ummomin da suka hada da jihar Kano, inda al’ummomi irin su Sumaila da Kunchi za su iya shafa. Ya kuma kara da cewar jihar Kebbi mai al’ummomi irin su Argungu, da jihar Katsina, da Bindawa, Jibia, Kaita, Katsina suna cikin kananan hukumomin da ambaliyar zai shafa. Sauran jihohin da ya ce kuma sun hada da Nijar, Kontagora, Mashegu, da New Bussa, da kuma jihar Kwara, da kuma al’ummar Kosubosu. A Jahar Zamfara kuma,akwai irin su Kaura Namoda da Shinkafi; Jihar Bauchi, ya hada  da Bajoga, Darazo, Kirfi, Azare, Jama ‘are, Itas da Misau. Taraba,akwai Bali, Donga, Lau, Serti, Mutum-Biyu, Yorro, kana kuma jihar Borno akwai Briyel, Biu, Dikwa da Kukawa. Ya kuma ce a Adamawa,akwai Ganye, Mubi, Demsa, Jimeta, Mayo Belwa, Numan, Shelleng, Yobe, tare da Dapchi, Gashua, Geidam, Kanamma, Machina, Potiskum. Jihar Gombe kuma ya hada da Nafada da Jigawa, tare da Dutse, Gumel, Gwaram, Miga duk wadanan sune jahohin da kodinetan yankin ya ce lamarin ambaliyar ruwa zai shafa. Farinloye ya kara da cewa, sakamakon karuwar ruwan kogin Benue da Neja, an shawarci al’ummomin da ke kusa da kogunan biyu, da suka hada da Bayelsa da cewar su dauki matakan kariya nan da kwanaki masu zuwa. Ya nuna yarda da Tsarin Gargadi na Farko na Ambaliyar Ruwa (FEWS) Central Hub, Ma'aikatar Muhalli ta Tarayya Abuja a cikin hasashenta.
0
READ ALSO
Tinubu Zai Yi Magana A Taron Kolin Yanayi Na Afirka
BY Hauwa Aliyu Balasa December 30, 2023 0

Ana sa ran shugaba Bola Tinubu zai yi jawabi a yau, 5 ga Satumba, da karfe 11 na safe, yayin cikakke...

READ ALSO
Taimakon Shugaba Tinubu Wajen Nasarar Aiki Shine Burina –Yahaya Bello
BY Hauwa Aliyu Balasa September 23, 2023 0

Gwamnan jihar Kogi Yahaya Bello, a ranar asabar ya bayyana cewa ba shi da wani buri a siyasance a ya...

READ ALSO
An Gurfanar Da Wasu Matasa A Kotu Bisa Zargin Tada Zaune Tsaye A Unguwar Wike
BY Hauwa Aliyu Balasa September 22, 2023 0

A ranar Juma’a ne rundunar ‘yan sanda ta gurfanar da wasu matasa uku a gaban wata kotun da ke Lugbe,...

READ ALSO
Gwamnatin Jihar Kwara Ta Sa Himma Wajen Bunkasa Ilimi Cikin Gaggawa
BY Hauwa Aliyu Balasa September 21, 2023 0

A cewar Gwamnan jihar Kwara, Abdulrahman Abdulrazaq samar da ingantaccen ilimi ga miliyoyin yaran da...

READ ALSO
Gwamnan Kano Ya Yi Watsi Da Hukuncin Kotu Ya Garzaya Kotun Daukaka Kara
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya ki amincewa da hukuncin kotun sauraron kararrakin zaben gwa...

READ ALSO
Saudiyya Ta Ware Wa Najeriya Gurbi 95,000-Hajjin Bana
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

Ma’aikatar Hajji da Umrah ta Saudiyya, a ranar Talata ta ware wa Najeriya gurabe 95,000 don gudanar...

READ ALSO
An Hana Yan Jarida Daukan Hukuncin Zaman Kotun Karar Apc
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

A ranar Laraba ne aka hana ‘yan jarida shiga harabar kotun da kotun sauraron kararrakin zaben gwamna...

READ ALSO
Argungu Gagarumar Bikin Al'adu Na Kamun Kifi
BY Hauwa Aliyu Balasa September 19, 2023 0

Bikin argungu wata hanya ce ta rayuwa ga al’ummar jihar Kebbi. Bikin yana kiyaye al'ada kuma yana i...

OUR CHANNELS:

Moses Simon Completes Move to Paris FC for €7 Million
BY Abiodun Saheed Omodara June 19, 2025 0

As reported by French news source Foot Mercato, Paris FC, a newly-promoted team in French Ligue 1, h...


Osimhen's Impressive Loan Spell Fuels Transfer Speculation
BY Abiodun Saheed Omodara June 19, 2025 0

Nigerian international Victor Osimhen remains at the center of significant transfer rumors, with Ita...


NDLEA Calls for Collective Action Against Drug Abuse in Nigeria
BY Abiodun Saheed Omodara June 19, 2025 0

The National Drug Law Enforcement Agency (NDLEA) has urged Nigerians and state governments to take r...


Tor Tiv Urges President Tinubu to Foster Lasting Peace in Benue State
BY Abiodun Saheed Omodara June 19, 2025 0

The Tor Tiv, Prof. James Ayatse, expressed that President Bola Tinubu has the ability to bring lasti...


Desperate Investments: Why Nigerians Turn to Ponzi Schemes for Survival
BY Abiodun Saheed Omodara June 19, 2025 0

At a modest internet café tucked away in Egbeda, a bustling Lagos suburb, 29-year-old Chidi O...


Benue Declares Holiday for President Tinubu’s Visit Amid Security Concerns
BY Abiodun Saheed Omodara June 18, 2025 0

BENUE, Nigeria - To facilitate open discussions between residents of Benue State and President Bola...


Samuel Chukwueze Faces Uncertain Future at AC Milan Amid Transfer Speculation
BY Abiodun Saheed Omodara June 19, 2025 0

The winger for the Super Eagles,Samuel Chukwueze,finds himself in a precarious position at AC Milan...


Tottenham Hotspur Eyes Raphael Onyedika as Summer Transfer Target
BY Abiodun Saheed Omodara June 19, 2025 0

Tottenham Hotspur is in the running to acquire midfielder Raphael Onyedika from Club Brugge, heighte...


Can Memes Drive Voter Engagement? New Research Explores the Dual Impact
BY Abiodun Saheed Omodara June 18, 2025 0

In Nigeria’s fast-scrolling digital world, memes are no longer just for laughs, they are part...


Dele-Bashiru Set for Role Change Under Lazio's Maurizio Sarri
BY Abiodun Saheed Omodara June 18, 2025 0

Super Eagles midfielder Fisayo Dele-Bashiru may be poised for a change in his role under manager Mau...


More Articles

Load more...

Menu