Would you like to receive notifications on latest updates of the following headlines?

Fashola Yayi Magana Kan Zarge-Zargen Da Akeyi Na Shirya Hukuncin Kotun Zaben Shugaban Kasa

POSTED ON August 7, 2023 •   Hausa      BY Hauwa Aliyu Balasa

Tsohon ministan ayyuka da gidaje,Babatunde Fashola,ya yi kakkausar suka da kakkausar murya ya musanta zargin da ake yi masa na rashin tushe da kuma bata masa suna da hannu wajen tsara hukuncin kotun sauraron kararraki zaben shugaban kasa.

Babban lauyan na Najeriya ya kuma bukaci hukumomin tsaro da abin ya shafa da su binciki zargin da akeyi masa tare da daukar mataki kan waddanda ke da hannua yakin neman zaben da aka yi masa da kuma bangaren shari'a. 

A cikin wata sanarwa da Hakeem Bello,mai ba shi shawara kan harkokin yada labarai, Mista Fashola ya fitar,ya bayyana rashin jin dadinsa da yada wannan labarin na karya a shafukan sada zumunta, indaya kuma yi kira ga hukumomin tsaro da su dauki mataki kan masu yada labaran karya. 

Da yake mayar da martani ga zargin, Mista Fashola ya ce ya dade yana nesa da Abuja, abin da ya mayar da ikirarin gaba daya.Ya yi Allah wadai da mutanen da ke da hannu a wadannan zargezarge masu hatsarin gaske, yana mai mai da su a matsayin masu tada zaune tsaye. 

Fashola ya fara aiwatar da shirin shigar da kararraki na shari'a game da munanan sakonnin twitter da rahotanni ta yanar gizo tare da mahukuntan gidan yanar gizo na microbladding,X (wadda aka fi sani da Twitter) da Hukumar Sadarwa ta Kasa (NCC), in ji Bello a cikin sanarwar.

Ya kuma bukaci jami’an tsaro da abin ya shafa da su kula da wannan lamari da muhimmanci, domin ya shafi ‘yancin kai na shari’a. 

Tsohon Ministan ya yi imanin cewa wadannan zargezarge na iya kasancewa wani bangare ne na yakin da ake yi na lalata bangaren shari’a da masu neman yin amfani da hukumar don biyan bukatun kansu.

Ya kuma jaddada muhimmancin tona asirin masu laifin da masu daukar nauyinsu tare da tabbatar da sun fuskanci sakamakon da ya dace a shari’a.

Mista Fashola ya bukaci jama’a da su yi watsi da wadannan zargezargen na karya, ya kuma bukaci su kai rahoton duk wani mutumda ke da hannu wajen yada 

Irin wadannan labaran karya ga hukumomin tsaro da abin ya shafa. ban kasa Tsohon Ministan Ayyuka da Gidaje, Babatunde Fashola, ya yi kakkausar suka da kakkausar murya ya musanta zargin da ake yi masa na rashin tushe da kuma bata masa suna da hannu wajen tsara hukuncin kotun sauraron kararrakin zaben shugaban kasa.

READ ALSO
Tinubu Zai Yi Magana A Taron Kolin Yanayi Na Afirka
BY Hauwa Aliyu Balasa December 30, 2023 0

Ana sa ran shugaba Bola Tinubu zai yi jawabi a yau, 5 ga Satumba, da karfe 11 na safe, yayin cikakke...

READ ALSO
Taimakon Shugaba Tinubu Wajen Nasarar Aiki Shine Burina –Yahaya Bello
BY Hauwa Aliyu Balasa September 23, 2023 0

Gwamnan jihar Kogi Yahaya Bello, a ranar asabar ya bayyana cewa ba shi da wani buri a siyasance a ya...

READ ALSO
An Gurfanar Da Wasu Matasa A Kotu Bisa Zargin Tada Zaune Tsaye A Unguwar Wike
BY Hauwa Aliyu Balasa September 22, 2023 0

A ranar Juma’a ne rundunar ‘yan sanda ta gurfanar da wasu matasa uku a gaban wata kotun da ke Lugbe,...

READ ALSO
Gwamnatin Jihar Kwara Ta Sa Himma Wajen Bunkasa Ilimi Cikin Gaggawa
BY Hauwa Aliyu Balasa September 21, 2023 0

A cewar Gwamnan jihar Kwara, Abdulrahman Abdulrazaq samar da ingantaccen ilimi ga miliyoyin yaran da...

READ ALSO
Gwamnan Kano Ya Yi Watsi Da Hukuncin Kotu Ya Garzaya Kotun Daukaka Kara
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya ki amincewa da hukuncin kotun sauraron kararrakin zaben gwa...

READ ALSO
Saudiyya Ta Ware Wa Najeriya Gurbi 95,000-Hajjin Bana
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

Ma’aikatar Hajji da Umrah ta Saudiyya, a ranar Talata ta ware wa Najeriya gurabe 95,000 don gudanar...

READ ALSO
An Hana Yan Jarida Daukan Hukuncin Zaman Kotun Karar Apc
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

A ranar Laraba ne aka hana ‘yan jarida shiga harabar kotun da kotun sauraron kararrakin zaben gwamna...

READ ALSO
Argungu Gagarumar Bikin Al'adu Na Kamun Kifi
BY Hauwa Aliyu Balasa September 19, 2023 0

Bikin argungu wata hanya ce ta rayuwa ga al’ummar jihar Kebbi. Bikin yana kiyaye al'ada kuma yana i...

OUR CHANNELS:

Real Madrid clinches victory over Villarreal with Mbappe's two goals
BY Abiodun Saheed Omodara March 17, 2025 0

Kylian Mbappe scored twice, leading Real Madrid to a 2-1 victory over Villarreal on Saturday, allowi...


Man-city held to draw by Brighton, champions league hopes in jeopardy
BY Abiodun Saheed Omodara March 17, 2025 0

Manchester City struggled to alleviate concerns about potentially missing out on next season's Champ...


ValueJet Partners, NFF to elevate Nigerian football travel experience
BY Abiodun Saheed Omodara March 17, 2025 0

Nigeria's rapidly expanding airline, ValueJet, signed a partnership agreement with the Nigeria Footb...


Chelsea claims women's league cup glory, keeping Quadruple dreams alive
BY Abiodun Saheed Omodara March 17, 2025 0

Chelsea triumphed over Manchester City in the Women’s League Cup final, capturing their first...


Political tensions rise as PANDEF condemn Wike's comments on Niger Delta leaders
BY Abiodun Saheed Omodara March 17, 2025 0

RIVERS, Nigeria - The youth branch of the Pan Niger Delta Forum (PANDEF), the leading socio-politica...


Nigeria's response to WTO obligations, AfCFTA opportunities for foreign investment
BY Abiodun Saheed Omodara March 17, 2025 0

In light of Nigeria's previous commitment to the World Trade Organisation (WTO) global trade agreeme...


Tech expert advocate AI benefit for career growth, Societal Change
BY Abiodun Saheed Omodara March 17, 2025 0

LAGOS, Nigeria- Specialists in the Information Communication and Technology (ICT) industry with the...


NOA reaffirms commitment to National Unity, Food Security
BY Abiodun Saheed Omodara March 15, 2025 0

ABUJA, Nigeria - The National Orientation Agency (NOA) has reaffirmed its dedication to promoting na...


NIWA calls for private sector engagement to boost water transportation
BY Abiodun Saheed Omodara March 17, 2025 0

ABUJA, Nigeria - The National Inland Waterways Authority (NIWA) has emphasized the importance of eng...


Police arrest two armed robbers, seize firearm in Lagos
BY Abiodun Saheed Omodara March 17, 2025 0

LAGOS, Nigeria - Police operatives from the Lagos State Police Command have apprehended two suspecte...


More Articles

Load more...

Menu