Would you like to receive notifications on latest updates of the following headlines?

Hakuri Maganin Zaman Duniya

POSTED ON August 30, 2023 •   Hausa      BY Hauwa Aliyu Balasa
A cikin dukkan wannan radadi,ribibi da kunci na rayuwa da yan Najeriya ke ciki,dayewan mutane kowa ka hadu da shi a hanyan tunanin sa na nesa koko yana fushi. A yayinda wasu ke tasowa daga aiki suna kokarin suga sun isa gida lafiya domin su huta koh su ga iyalensu koko wasu kuma suna so su samu lokaci don yin wasu abubuwan na daban. Tasowata aiki ke da wuya,da misalin karfe 7:30 na yamma,ina cikin tafiya kan titi domin neman abun hawa na isa gida sai na jiyo hayaniyar mutane da kuma motoci ko ta ina a kan hanya dede traffic. Jim kadan bayan na dan juya don na gano koh mota na zuwa,kwasam na kara jiyo hayaniyar tayi yawa sa'ilin da motoci suka taru. Ashe an danyi karamar hatsari ne wani ya goge jikin motar dan uwanwan sa matukin motar da ke gaba da shi,kafun a ankara kawai  saiga katti daga cikin mota sun fito suka fara masifa sai fada ta kaure. Sunata faman baiwa hammata  iskan akan titi kowannen su magidanci ne shine abinda ya fi daure mun kai,a dede wannan lokacin ne jama'a suka taru motoci suka tsaya don babu halin wucewa dole sai sun kawar da motocinsu, kuma duk abinda ya jawo wannan shine Rashin Hakuri. Hakan ya sa suka hana sauran mutane wucewa sanadiyar fadan da sukeyi,kuma akayi kokarin rabasu abu ya kasa domin karfafa ne na gaske. Abunda kwanciyar hankali bai bayarba,tashin hankali bazai bayarba. Rashin hakuri shi ke sa abu kalilan ya zama babba,a ko da yaushe idan aka kawo maganan hakuri mutane basu dauka da muhimmanci kuma masu karancin hakuri basu fiya moran zaman duniya ba. Rashin hakuri kan iya sa ka kaure da fada a ko ina kuma a ko da yaushe siyasa ake kaurewa da fada kana kuma daga karshe ayi da na sanin miyasa. Hakuri shi zai sa a cimma manufa a cikin dukkan al'amura na rayuwa.
0
READ ALSO
Tinubu Zai Yi Magana A Taron Kolin Yanayi Na Afirka
BY Hauwa Aliyu Balasa December 30, 2023 0

Ana sa ran shugaba Bola Tinubu zai yi jawabi a yau, 5 ga Satumba, da karfe 11 na safe, yayin cikakke...

READ ALSO
Taimakon Shugaba Tinubu Wajen Nasarar Aiki Shine Burina –Yahaya Bello
BY Hauwa Aliyu Balasa September 23, 2023 0

Gwamnan jihar Kogi Yahaya Bello, a ranar asabar ya bayyana cewa ba shi da wani buri a siyasance a ya...

READ ALSO
An Gurfanar Da Wasu Matasa A Kotu Bisa Zargin Tada Zaune Tsaye A Unguwar Wike
BY Hauwa Aliyu Balasa September 22, 2023 0

A ranar Juma’a ne rundunar ‘yan sanda ta gurfanar da wasu matasa uku a gaban wata kotun da ke Lugbe,...

READ ALSO
Gwamnatin Jihar Kwara Ta Sa Himma Wajen Bunkasa Ilimi Cikin Gaggawa
BY Hauwa Aliyu Balasa September 21, 2023 0

A cewar Gwamnan jihar Kwara, Abdulrahman Abdulrazaq samar da ingantaccen ilimi ga miliyoyin yaran da...

READ ALSO
Gwamnan Kano Ya Yi Watsi Da Hukuncin Kotu Ya Garzaya Kotun Daukaka Kara
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya ki amincewa da hukuncin kotun sauraron kararrakin zaben gwa...

READ ALSO
Saudiyya Ta Ware Wa Najeriya Gurbi 95,000-Hajjin Bana
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

Ma’aikatar Hajji da Umrah ta Saudiyya, a ranar Talata ta ware wa Najeriya gurabe 95,000 don gudanar...

READ ALSO
An Hana Yan Jarida Daukan Hukuncin Zaman Kotun Karar Apc
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

A ranar Laraba ne aka hana ‘yan jarida shiga harabar kotun da kotun sauraron kararrakin zaben gwamna...

READ ALSO
Argungu Gagarumar Bikin Al'adu Na Kamun Kifi
BY Hauwa Aliyu Balasa September 19, 2023 0

Bikin argungu wata hanya ce ta rayuwa ga al’ummar jihar Kebbi. Bikin yana kiyaye al'ada kuma yana i...

OUR CHANNELS:

Tinubu Calls for Unified Tax System to Enhance Revenue Generation and Equity
BY Abiodun Saheed Omodara May 14, 2025 0

ABUJA, Nigeria - President Bola Tinubu has reiterated his commitment to undertaking bold and compreh...


LASG to Introduce Flexible Rent Payment Plans for Low-Income Residents
BY Abiodun Saheed Omodara May 14, 2025 0

LAGOS, Nigeria - The Lagos State government is in the process of finalizing a system that will allow...


PDP Leaders Reassure Members Amid Defections Ahead of 2027 Elections
BY Abiodun Saheed Omodara May 14, 2025 0

ABUJA, Nigeria - Acting National Chairman of the People’s Democratic Party (PDP), Ambassador U...


World Bank: Tinubu’s Reforms Bringing Stability to Nigeria’s Economy
BY Abiodun Saheed Omodara May 14, 2025 0

ABUJA, Nigeria - The World Bank expressed approval of the federal government on Monday, noting that...


APC's Internal Strife: Aregbesola's Exit Leaves Alimosho in Political Limbo
BY Abiodun Saheed Omodara May 14, 2025 0

When the All Progressives Congress (APC) was established on February 6, 2013, with Lagos State as it...


One Dead, Multiple Injured in Collision Between Truck and Sedan
BY Abiodun Saheed Omodara May 14, 2025 0

LAGOS, Nigeria (NAN) - A tragic auto accident along the Trade Fair–Agbara route at Iyana Era B...


LASG identifies gunmen behind rising traffic robberies
BY Abiodun Saheed Omodara May 14, 2025 0

LAGOS, Nigeria - The Lagos State Government has attributed the rise in traffic robberies and other c...


Court remands two women for child trafficking and Modern Slavery
BY Abiodun Saheed Omodara May 13, 2025 0

LAGOS, Nigeria - Two women accused of facilitating child trafficking and modern slavery have been de...


Kidnappers Demand ₦500,000 Ransom for Five-Year-Old in Lagos
BY Abiodun Saheed Omodara May 14, 2025 0

LAGOS, Nigeria - A five-year-old girl named Abdulrahmah Memunah has reportedly been kidnapped by uni...


FG approves Medipool to supply essential healthcare products across Nigeria
BY Abiodun Saheed Omodara May 13, 2025 0

The coordinating minister for health and social welfare, Ali Pate, announced that the federal execut...


More Articles

Load more...

Menu