Would you like to receive notifications on latest updates of the following headlines?

'Yan Ta'adda Sun Kai Farmaki Kauyen Sokoto Sun Kashe Mutum 4 Tare Da Sace 18

POSTED ON September 14, 2023 •   Hausa      BY Hauwa Aliyu Balasa
Rundunar ‘yan sandan  jihar Sokoto ta tabbatar da cewar yan bindiga sun kai hari kauyen Giyawa da ke karamar hukumar Goronyo a jihar, inda suks shaida an kashe mutane hudu. Jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yan sandan jihar, Ahmed Rufa’i ya tabbatar cewa, maharan sun yi awon gaba da mutane 18, wadanda kuma suka yi awon gaba da wasu kayayyaki masu daraja da suka hada da dabbobi a jihar. Sanarwar ta ci gaba da cewa bakwai daga cikin wadanda aka yi garkuwa da su a baya sun tsere daga hannun wadanda suka yi garkuwa da su. Yayinda suka koma unguwarsu sa'anan mutane da dama daga cikin mazauna yankin suka gudu domin tsira wa rayukansu. Ko da yake wasu majia daga cikin al’ummar da abin ya shafa sun yi karin bayani bisa yadda akayi garkuwa da mutane sama da 30, amma jami'an tsaro sun ce mutane 11 ne kawai ke tare da maharan. Ya ce ‘yan sanda suna kan bin maharan kuma suna kokarin ganin an dawo da zaman lafiya a cikin al’ummar da abin ya shafa. Kana kuma suma mutane mazauna garin suna iya bakin kokarinsu domin ganin an samo yadda za a cimma zaman lafiya da kuma kawo karshe ga wannan tashin hankali marasa adadi a fadin jihar.
0
READ ALSO
Tinubu Zai Yi Magana A Taron Kolin Yanayi Na Afirka
BY Hauwa Aliyu Balasa December 30, 2023 0

Ana sa ran shugaba Bola Tinubu zai yi jawabi a yau, 5 ga Satumba, da karfe 11 na safe, yayin cikakke...

READ ALSO
Taimakon Shugaba Tinubu Wajen Nasarar Aiki Shine Burina –Yahaya Bello
BY Hauwa Aliyu Balasa September 23, 2023 0

Gwamnan jihar Kogi Yahaya Bello, a ranar asabar ya bayyana cewa ba shi da wani buri a siyasance a ya...

READ ALSO
An Gurfanar Da Wasu Matasa A Kotu Bisa Zargin Tada Zaune Tsaye A Unguwar Wike
BY Hauwa Aliyu Balasa September 22, 2023 0

A ranar Juma’a ne rundunar ‘yan sanda ta gurfanar da wasu matasa uku a gaban wata kotun da ke Lugbe,...

READ ALSO
Gwamnatin Jihar Kwara Ta Sa Himma Wajen Bunkasa Ilimi Cikin Gaggawa
BY Hauwa Aliyu Balasa September 21, 2023 0

A cewar Gwamnan jihar Kwara, Abdulrahman Abdulrazaq samar da ingantaccen ilimi ga miliyoyin yaran da...

READ ALSO
Gwamnan Kano Ya Yi Watsi Da Hukuncin Kotu Ya Garzaya Kotun Daukaka Kara
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya ki amincewa da hukuncin kotun sauraron kararrakin zaben gwa...

READ ALSO
Saudiyya Ta Ware Wa Najeriya Gurbi 95,000-Hajjin Bana
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

Ma’aikatar Hajji da Umrah ta Saudiyya, a ranar Talata ta ware wa Najeriya gurabe 95,000 don gudanar...

READ ALSO
An Hana Yan Jarida Daukan Hukuncin Zaman Kotun Karar Apc
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

A ranar Laraba ne aka hana ‘yan jarida shiga harabar kotun da kotun sauraron kararrakin zaben gwamna...

READ ALSO
Argungu Gagarumar Bikin Al'adu Na Kamun Kifi
BY Hauwa Aliyu Balasa September 19, 2023 0

Bikin argungu wata hanya ce ta rayuwa ga al’ummar jihar Kebbi. Bikin yana kiyaye al'ada kuma yana i...

OUR CHANNELS:

Airtel adjusts Data pricing amid economic challenges
BY Abiodun Saheed Omodara February 18, 2025 0

Airtel Nigeria, recognized as the second-largest telecommunications operator in the nation, has made...


Ogun police declare portable wanted, over attack on Govt. officials
BY Abiodun Saheed Omodara February 18, 2025 0

The Ogun Police Command has issued a wanted notice for Habeeb Olalomi, commonly known as “Port...


FG advocate open visa system to facilitate Nigerian business expansion
BY Abiodun Saheed Omodara February 18, 2025 0

ABUJA, Nigeria (NAN)- The Minister of Information and National Orientation, Alhaji Mohammed Idris, h...


JPSNC confirms investigation into January salary discrepancies amid worker concerns
BY Abiodun Saheed Omodara February 18, 2025 0

ABUJA, Nigeria (NAN) - The Joint Public Service Negotiating Council (JPSNC) has reassured federal em...


We played well, but missed crucial chances- Finidi George
BY Abiodun Saheed Omodara February 17, 2025 0

The technical manager of Rivers United, Finidi George, has voiced his disappointment following Satur...


Unlocking Olympic Potential: NSC's commitment to flag football development
BY Abiodun Saheed Omodara February 18, 2025 0

The ultimate aim of the National Sports Commission (NSC) is to achieve podium performances at the Ol...


Tinubu urges AU to prioritize Gulf of Guinea Security initiatives
BY Abiodun Saheed Omodara February 17, 2025 0

President Bola Ahmed Tinubu has urged the African Union Peace and Security Council (AUPSC) to give p...


SERAP urges CBN to revoke ATM fee hike amid economic crisis
BY Abiodun Saheed Omodara February 18, 2025 0

The Socio-Economic Rights and Accountability Project (SERAP) has given the Central Bank of Nigeria (...


Ondo youths set fire to police station over custodial death
BY Abiodun Saheed Omodara February 17, 2025 0

Angry youths have allegedly set fire to a divisional police station in Ifon, Ose Local Government Ar...


Accurate Diagnosis in Healthcare: Challenges, Consequences, and the Path Forward
BY Abiodun Saheed Omodara February 17, 2025 0

Obtaining an accurate diagnosis is a critical component of healthcare as it provides an understandin...


More Articles

Load more...

Menu