Would you like to receive notifications on latest updates of the following headlines?

Gobarar Kainji Musabbabin Rashin Wutan Lantarki A Fadin Kasar – Minista Adelabu

POSTED ON September 14, 2023 •   HAUSA      BY Hauwa Aliyu Balasa
Ministan Wutar Lantarki, Adebayo Adelabu ya bayyana musabbabin rashin wutar lantarki a fadin kasar da ya faru da sanyin safiyar Alhamis. Ministan ya ce an samu fashewar wani abu da ya kai ga barkewar gobara a Kainji/Jebba da ke yankin Arewa ta Tsakiyar Najeriya. Cikin jerin rubutun da Adebayo Adelabu  yayi a shafinsa na X tweets ranar Alhamis ya ce, "Da karfe 12:35 na safiyar yau, an ga tashin gobara tare da karar fashewar abubuwa a layin Kainji/Jebba 330kV line 2 (Cct K2J) da ake cewa blue phase CVT da Blue phase line Isolator na Kainji/ Jebba 330kV  an ga yana konewa. Wannan kuwa shi ya haifar da raguwar wutar lantarkin sosai daga mita 50.29Hz zuwa 49.67 Hz a 0:35:06Hrs tare da asarar ƙarni na Jebba na 356.63MW. Ya kuma ba da tabbacin cewa za a shawo kan matsalar yana mai cewa, “Muna kokarin shawo kan lamarin kuma ana ci gaba da maido da aiki cikin gaggawa. Cewarsa an yi iya bakin kokari domin kashe gobarar kuma sama da rabin abubuwan haɗin sun tashi aiki,sauran za a dawo da su gabaɗaya. Adelabu ya kuma mika godiya ta gaske ga waɗanda suka amsa batun ko suka nuna damuwa ta hanya daban-daban. Ya kuma bada tabbaccin cewa suna aiki tare da masu ruwa da tsaki don ganin an dawo da wutar lantarki da zaran an daidaita grid.
0
READ ALSO
Tinubu Zai Yi Magana A Taron Kolin Yanayi Na Afirka
BY Hauwa Aliyu Balasa December 30, 2023 0

Ana sa ran shugaba Bola Tinubu zai yi jawabi a yau, 5 ga Satumba, da karfe 11 na safe, yayin cikakke...

READ ALSO
Taimakon Shugaba Tinubu Wajen Nasarar Aiki Shine Burina –Yahaya Bello
BY Hauwa Aliyu Balasa September 23, 2023 0

Gwamnan jihar Kogi Yahaya Bello, a ranar asabar ya bayyana cewa ba shi da wani buri a siyasance a ya...

READ ALSO
An Gurfanar Da Wasu Matasa A Kotu Bisa Zargin Tada Zaune Tsaye A Unguwar Wike
BY Hauwa Aliyu Balasa September 22, 2023 0

A ranar Juma’a ne rundunar ‘yan sanda ta gurfanar da wasu matasa uku a gaban wata kotun da ke Lugbe,...

READ ALSO
Gwamnatin Jihar Kwara Ta Sa Himma Wajen Bunkasa Ilimi Cikin Gaggawa
BY Hauwa Aliyu Balasa September 21, 2023 0

A cewar Gwamnan jihar Kwara, Abdulrahman Abdulrazaq samar da ingantaccen ilimi ga miliyoyin yaran da...

READ ALSO
Gwamnan Kano Ya Yi Watsi Da Hukuncin Kotu Ya Garzaya Kotun Daukaka Kara
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya ki amincewa da hukuncin kotun sauraron kararrakin zaben gwa...

READ ALSO
Saudiyya Ta Ware Wa Najeriya Gurbi 95,000-Hajjin Bana
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

Ma’aikatar Hajji da Umrah ta Saudiyya, a ranar Talata ta ware wa Najeriya gurabe 95,000 don gudanar...

READ ALSO
An Hana Yan Jarida Daukan Hukuncin Zaman Kotun Karar Apc
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

A ranar Laraba ne aka hana ‘yan jarida shiga harabar kotun da kotun sauraron kararrakin zaben gwamna...

READ ALSO
Argungu Gagarumar Bikin Al'adu Na Kamun Kifi
BY Hauwa Aliyu Balasa September 19, 2023 0

Bikin argungu wata hanya ce ta rayuwa ga al’ummar jihar Kebbi. Bikin yana kiyaye al'ada kuma yana i...

OUR CHANNELS:

LASG Urges Calm Amid Heavy Rainfall and Flood Warnings
BY Abiodun Saheed Omodara August 5, 2025 0

The Lagos State Government has called for calm as heavy rains persist in the area, warning that more...


US Issues Warning to International Students on Visa Compliance
BY Abiodun Saheed Omodara August 5, 2025 0

The United States has issued a warning to international students about the potential consequences of...


68 Bodies Recovered, 74 Missing After Migrant Boat Capsizes Off Yemen
BY Abiodun Saheed Omodara August 5, 2025 0

At least 68 bodies of passengers from a migrant boat have been recovered, while 74 others are missin...


LASG Identifies 176 Illegal Estates, Issues 21-Day Ultimatum
BY Abiodun Saheed Omodara August 5, 2025 0

The Lagos State Government has identified 176 estates across the state as illegal for failing to obt...


Barcelona Dominates Daegu FC with 5-0 Victory in Asia Tour Finale
BY Abiodun Saheed Omodara August 5, 2025 0

Barcelona concluded their tour of Asia with a resounding victory, outclassing South Korean club Daeg...


Victory Unseats Thelma to Claim HoH Title in BBNaija Season 10
BY Abiodun Saheed Omodara August 5, 2025 0

Victory has been crowned the new Head of House on Big Brother Naija Season 10 after triumphing in th...


2025 WASSCE Results Announced: 38.32% Achieve Five Credits, Performance Declines
BY Abiodun Saheed Omodara August 4, 2025 0

The West African Examinations Council has officially released the results for the 2025 West African...


Hamas Offers Red Cross Access to Hostages, Demands Aid for Gaza in Return
BY Abiodun Saheed Omodara August 5, 2025 0

The militant group Hamas announced on Sunday that it is willing to permit the Red Cross to deliver f...


PDP Announces Schedule for National Convention: Revealed Key Dates
BY Abiodun Saheed Omodara August 5, 2025 0

The National Working Committee (NWC) of the People’s Democratic Party (PDP) has announced its...


Tinubu's Spokesperson Accuses Peter Obi of Dishonesty Over Political Promises
BY Abiodun Saheed Omodara August 5, 2025 0

The spokesperson for President Bola Tinubu, Bayo Onanuga, has accused Peter Obi, a former governor o...


More Articles

Load more...

Menu