Would you like to receive notifications on latest updates of the following headlines?

Gobarar Kainji Musabbabin Rashin Wutan Lantarki A Fadin Kasar – Minista Adelabu

POSTED ON September 14, 2023 •   HAUSA      BY Hauwa Aliyu Balasa
Ministan Wutar Lantarki, Adebayo Adelabu ya bayyana musabbabin rashin wutar lantarki a fadin kasar da ya faru da sanyin safiyar Alhamis. Ministan ya ce an samu fashewar wani abu da ya kai ga barkewar gobara a Kainji/Jebba da ke yankin Arewa ta Tsakiyar Najeriya. Cikin jerin rubutun da Adebayo Adelabu  yayi a shafinsa na X tweets ranar Alhamis ya ce, "Da karfe 12:35 na safiyar yau, an ga tashin gobara tare da karar fashewar abubuwa a layin Kainji/Jebba 330kV line 2 (Cct K2J) da ake cewa blue phase CVT da Blue phase line Isolator na Kainji/ Jebba 330kV  an ga yana konewa. Wannan kuwa shi ya haifar da raguwar wutar lantarkin sosai daga mita 50.29Hz zuwa 49.67 Hz a 0:35:06Hrs tare da asarar ƙarni na Jebba na 356.63MW. Ya kuma ba da tabbacin cewa za a shawo kan matsalar yana mai cewa, “Muna kokarin shawo kan lamarin kuma ana ci gaba da maido da aiki cikin gaggawa. Cewarsa an yi iya bakin kokari domin kashe gobarar kuma sama da rabin abubuwan haɗin sun tashi aiki,sauran za a dawo da su gabaɗaya. Adelabu ya kuma mika godiya ta gaske ga waɗanda suka amsa batun ko suka nuna damuwa ta hanya daban-daban. Ya kuma bada tabbaccin cewa suna aiki tare da masu ruwa da tsaki don ganin an dawo da wutar lantarki da zaran an daidaita grid.
0
READ ALSO
Tinubu Zai Yi Magana A Taron Kolin Yanayi Na Afirka
BY Hauwa Aliyu Balasa December 30, 2023 0

Ana sa ran shugaba Bola Tinubu zai yi jawabi a yau, 5 ga Satumba, da karfe 11 na safe, yayin cikakke...

READ ALSO
Taimakon Shugaba Tinubu Wajen Nasarar Aiki Shine Burina –Yahaya Bello
BY Hauwa Aliyu Balasa September 23, 2023 0

Gwamnan jihar Kogi Yahaya Bello, a ranar asabar ya bayyana cewa ba shi da wani buri a siyasance a ya...

READ ALSO
An Gurfanar Da Wasu Matasa A Kotu Bisa Zargin Tada Zaune Tsaye A Unguwar Wike
BY Hauwa Aliyu Balasa September 22, 2023 0

A ranar Juma’a ne rundunar ‘yan sanda ta gurfanar da wasu matasa uku a gaban wata kotun da ke Lugbe,...

READ ALSO
Gwamnatin Jihar Kwara Ta Sa Himma Wajen Bunkasa Ilimi Cikin Gaggawa
BY Hauwa Aliyu Balasa September 21, 2023 0

A cewar Gwamnan jihar Kwara, Abdulrahman Abdulrazaq samar da ingantaccen ilimi ga miliyoyin yaran da...

READ ALSO
Gwamnan Kano Ya Yi Watsi Da Hukuncin Kotu Ya Garzaya Kotun Daukaka Kara
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya ki amincewa da hukuncin kotun sauraron kararrakin zaben gwa...

READ ALSO
Saudiyya Ta Ware Wa Najeriya Gurbi 95,000-Hajjin Bana
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

Ma’aikatar Hajji da Umrah ta Saudiyya, a ranar Talata ta ware wa Najeriya gurabe 95,000 don gudanar...

READ ALSO
An Hana Yan Jarida Daukan Hukuncin Zaman Kotun Karar Apc
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

A ranar Laraba ne aka hana ‘yan jarida shiga harabar kotun da kotun sauraron kararrakin zaben gwamna...

READ ALSO
Argungu Gagarumar Bikin Al'adu Na Kamun Kifi
BY Hauwa Aliyu Balasa September 19, 2023 0

Bikin argungu wata hanya ce ta rayuwa ga al’ummar jihar Kebbi. Bikin yana kiyaye al'ada kuma yana i...

OUR CHANNELS:

Ex-D’Tigers coach Brown sets goals for new job
BY Abiodun Saheed Omodara July 9, 2025 0

The former head coach of the Nigerian men's national basketball team, D'Tigers,Mike Brown,has s...


U.S. Reduces Visa Duration for Nigerians to Three Months
BY Abiodun Saheed Omodara July 10, 2025 0

The U.S. Department of State has changed its five-year visa policy for Nigerians applying for non-im...


JAMB Sets 2024 Cut-Off Marks for Tertiary Institutions
BY Abiodun Saheed Omodara July 10, 2025 0

The Joint Admissions Matriculation Board announced the admission cut-off marks for universities, pol...


Federal Government Launches Exclusive Passport Office for Senior Officials
BY Abiodun Saheed Omodara July 10, 2025 0

ABUJA, Nigeria - The federal government on Tuesday, inaugurated a new passport front office in Abuja...


African Democratic Congress Claims Government Coercion to Weaken Opposition Coalition
BY Abiodun Saheed Omodara July 9, 2025 0

The African Democratic Congress (ADC) has accused President Bola Tinubu’s administration of ta...


FG Urges Judiciary to Strengthen Capital Market for Economic Growth
BY Abiodun Saheed Omodara July 9, 2025 0

The Federal Government has called on the judiciary to take a proactive role in strengthening the cap...


Reinventing Nigeria’s Fiscal Framework: A Call for Unity and Responsibility
BY Abiodun Saheed Omodara July 10, 2025 0

President Bola Tinubu has emphasized his government's dedication to allocating sufficient resources...


CBN Mandates Capital Restoration Plans for Banks: A Step Towards Regulatory Compliance
BY Abiodun Saheed Omodara July 8, 2025 0

The Central Bank of Nigeria has instructed banks to provide a capital restoration plan as part of it...


Nigeria Faces Teacher Shortage: Over 31 Million Learners Rely on Just 915,913 Educators
BY Abiodun Saheed Omodara July 9, 2025 0

According to data from the Universal Basic Education, only 915,913 teachers are available for at lea...


Tinubu Calls for Equitable Global Framework at BRICS Summit
BY Abiodun Saheed Omodara July 10, 2025 0

President Bola Tinubu has advocated for a more equitable global framework regarding climate action,...


More Articles

Load more...

Menu