Would you like to receive notifications on latest updates of the following headlines?

Gobarar Kainji Musabbabin Rashin Wutan Lantarki A Fadin Kasar – Minista Adelabu

POSTED ON September 14, 2023 •   Hausa      BY Hauwa Aliyu Balasa
Ministan Wutar Lantarki, Adebayo Adelabu ya bayyana musabbabin rashin wutar lantarki a fadin kasar da ya faru da sanyin safiyar Alhamis. Ministan ya ce an samu fashewar wani abu da ya kai ga barkewar gobara a Kainji/Jebba da ke yankin Arewa ta Tsakiyar Najeriya. Cikin jerin rubutun da Adebayo Adelabu  yayi a shafinsa na X tweets ranar Alhamis ya ce, "Da karfe 12:35 na safiyar yau, an ga tashin gobara tare da karar fashewar abubuwa a layin Kainji/Jebba 330kV line 2 (Cct K2J) da ake cewa blue phase CVT da Blue phase line Isolator na Kainji/ Jebba 330kV  an ga yana konewa. Wannan kuwa shi ya haifar da raguwar wutar lantarkin sosai daga mita 50.29Hz zuwa 49.67 Hz a 0:35:06Hrs tare da asarar ƙarni na Jebba na 356.63MW. Ya kuma ba da tabbacin cewa za a shawo kan matsalar yana mai cewa, “Muna kokarin shawo kan lamarin kuma ana ci gaba da maido da aiki cikin gaggawa. Cewarsa an yi iya bakin kokari domin kashe gobarar kuma sama da rabin abubuwan haɗin sun tashi aiki,sauran za a dawo da su gabaɗaya. Adelabu ya kuma mika godiya ta gaske ga waɗanda suka amsa batun ko suka nuna damuwa ta hanya daban-daban. Ya kuma bada tabbaccin cewa suna aiki tare da masu ruwa da tsaki don ganin an dawo da wutar lantarki da zaran an daidaita grid.
0
READ ALSO
Tinubu Zai Yi Magana A Taron Kolin Yanayi Na Afirka
BY Hauwa Aliyu Balasa December 30, 2023 0

Ana sa ran shugaba Bola Tinubu zai yi jawabi a yau, 5 ga Satumba, da karfe 11 na safe, yayin cikakke...

READ ALSO
Taimakon Shugaba Tinubu Wajen Nasarar Aiki Shine Burina –Yahaya Bello
BY Hauwa Aliyu Balasa September 23, 2023 0

Gwamnan jihar Kogi Yahaya Bello, a ranar asabar ya bayyana cewa ba shi da wani buri a siyasance a ya...

READ ALSO
An Gurfanar Da Wasu Matasa A Kotu Bisa Zargin Tada Zaune Tsaye A Unguwar Wike
BY Hauwa Aliyu Balasa September 22, 2023 0

A ranar Juma’a ne rundunar ‘yan sanda ta gurfanar da wasu matasa uku a gaban wata kotun da ke Lugbe,...

READ ALSO
Gwamnatin Jihar Kwara Ta Sa Himma Wajen Bunkasa Ilimi Cikin Gaggawa
BY Hauwa Aliyu Balasa September 21, 2023 0

A cewar Gwamnan jihar Kwara, Abdulrahman Abdulrazaq samar da ingantaccen ilimi ga miliyoyin yaran da...

READ ALSO
Gwamnan Kano Ya Yi Watsi Da Hukuncin Kotu Ya Garzaya Kotun Daukaka Kara
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya ki amincewa da hukuncin kotun sauraron kararrakin zaben gwa...

READ ALSO
Saudiyya Ta Ware Wa Najeriya Gurbi 95,000-Hajjin Bana
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

Ma’aikatar Hajji da Umrah ta Saudiyya, a ranar Talata ta ware wa Najeriya gurabe 95,000 don gudanar...

READ ALSO
An Hana Yan Jarida Daukan Hukuncin Zaman Kotun Karar Apc
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

A ranar Laraba ne aka hana ‘yan jarida shiga harabar kotun da kotun sauraron kararrakin zaben gwamna...

READ ALSO
Argungu Gagarumar Bikin Al'adu Na Kamun Kifi
BY Hauwa Aliyu Balasa September 19, 2023 0

Bikin argungu wata hanya ce ta rayuwa ga al’ummar jihar Kebbi. Bikin yana kiyaye al'ada kuma yana i...

OUR CHANNELS:

Tinubu to Launch Multiple Development Projects Today in Kaduna
BY Abiodun Saheed Omodara June 19, 2025 0

KADUNA, Nigeria - President Bola Tinubu is anticipated to arrive in Kaduna State today for the inaug...


Tinubu Assembles High-Level Committee After Benue Tragedy
BY Abiodun Saheed Omodara June 19, 2025 0

President Bola Tinubu announced the formation of a committee on Wednesday aimed at restoring sustain...


Finidi George Leads Rivers United into 2025/26 Season Training Camp
BY Abiodun Saheed Omodara June 19, 2025 0

Rivers United's coach, Finidi George, has motivated his players as the Port Harcourt-based team kick...


Moses Simon Completes Move to Paris FC for €7 Million
BY Abiodun Saheed Omodara June 19, 2025 0

As reported by French news source Foot Mercato, Paris FC, a newly-promoted team in French Ligue 1, h...


Osimhen's Impressive Loan Spell Fuels Transfer Speculation
BY Abiodun Saheed Omodara June 19, 2025 0

Nigerian international Victor Osimhen remains at the center of significant transfer rumors, with Ita...


NDLEA Calls for Collective Action Against Drug Abuse in Nigeria
BY Abiodun Saheed Omodara June 19, 2025 0

The National Drug Law Enforcement Agency (NDLEA) has urged Nigerians and state governments to take r...


Tor Tiv Urges President Tinubu to Foster Lasting Peace in Benue State
BY Abiodun Saheed Omodara June 19, 2025 0

The Tor Tiv, Prof. James Ayatse, expressed that President Bola Tinubu has the ability to bring lasti...


Desperate Investments: Why Nigerians Turn to Ponzi Schemes for Survival
BY Abiodun Saheed Omodara June 19, 2025 0

At a modest internet café tucked away in Egbeda, a bustling Lagos suburb, 29-year-old Chidi O...


Benue Declares Holiday for President Tinubu’s Visit Amid Security Concerns
BY Abiodun Saheed Omodara June 18, 2025 0

BENUE, Nigeria - To facilitate open discussions between residents of Benue State and President Bola...


Samuel Chukwueze Faces Uncertain Future at AC Milan Amid Transfer Speculation
BY Abiodun Saheed Omodara June 19, 2025 0

The winger for the Super Eagles,Samuel Chukwueze,finds himself in a precarious position at AC Milan...


More Articles

Load more...

Menu