Would you like to receive notifications on latest updates of the following headlines?

Gobarar Kainji Musabbabin Rashin Wutan Lantarki A Fadin Kasar – Minista Adelabu

POSTED ON September 14, 2023 •   HAUSA      BY Hauwa Aliyu Balasa
Ministan Wutar Lantarki, Adebayo Adelabu ya bayyana musabbabin rashin wutar lantarki a fadin kasar da ya faru da sanyin safiyar Alhamis. Ministan ya ce an samu fashewar wani abu da ya kai ga barkewar gobara a Kainji/Jebba da ke yankin Arewa ta Tsakiyar Najeriya. Cikin jerin rubutun da Adebayo Adelabu  yayi a shafinsa na X tweets ranar Alhamis ya ce, "Da karfe 12:35 na safiyar yau, an ga tashin gobara tare da karar fashewar abubuwa a layin Kainji/Jebba 330kV line 2 (Cct K2J) da ake cewa blue phase CVT da Blue phase line Isolator na Kainji/ Jebba 330kV  an ga yana konewa. Wannan kuwa shi ya haifar da raguwar wutar lantarkin sosai daga mita 50.29Hz zuwa 49.67 Hz a 0:35:06Hrs tare da asarar ƙarni na Jebba na 356.63MW. Ya kuma ba da tabbacin cewa za a shawo kan matsalar yana mai cewa, “Muna kokarin shawo kan lamarin kuma ana ci gaba da maido da aiki cikin gaggawa. Cewarsa an yi iya bakin kokari domin kashe gobarar kuma sama da rabin abubuwan haɗin sun tashi aiki,sauran za a dawo da su gabaɗaya. Adelabu ya kuma mika godiya ta gaske ga waɗanda suka amsa batun ko suka nuna damuwa ta hanya daban-daban. Ya kuma bada tabbaccin cewa suna aiki tare da masu ruwa da tsaki don ganin an dawo da wutar lantarki da zaran an daidaita grid.
0
READ ALSO
Tinubu Zai Yi Magana A Taron Kolin Yanayi Na Afirka
BY Hauwa Aliyu Balasa December 30, 2023 0

Ana sa ran shugaba Bola Tinubu zai yi jawabi a yau, 5 ga Satumba, da karfe 11 na safe, yayin cikakke...

READ ALSO
Taimakon Shugaba Tinubu Wajen Nasarar Aiki Shine Burina –Yahaya Bello
BY Hauwa Aliyu Balasa September 23, 2023 0

Gwamnan jihar Kogi Yahaya Bello, a ranar asabar ya bayyana cewa ba shi da wani buri a siyasance a ya...

READ ALSO
An Gurfanar Da Wasu Matasa A Kotu Bisa Zargin Tada Zaune Tsaye A Unguwar Wike
BY Hauwa Aliyu Balasa September 22, 2023 0

A ranar Juma’a ne rundunar ‘yan sanda ta gurfanar da wasu matasa uku a gaban wata kotun da ke Lugbe,...

READ ALSO
Gwamnatin Jihar Kwara Ta Sa Himma Wajen Bunkasa Ilimi Cikin Gaggawa
BY Hauwa Aliyu Balasa September 21, 2023 0

A cewar Gwamnan jihar Kwara, Abdulrahman Abdulrazaq samar da ingantaccen ilimi ga miliyoyin yaran da...

READ ALSO
Gwamnan Kano Ya Yi Watsi Da Hukuncin Kotu Ya Garzaya Kotun Daukaka Kara
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya ki amincewa da hukuncin kotun sauraron kararrakin zaben gwa...

READ ALSO
Saudiyya Ta Ware Wa Najeriya Gurbi 95,000-Hajjin Bana
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

Ma’aikatar Hajji da Umrah ta Saudiyya, a ranar Talata ta ware wa Najeriya gurabe 95,000 don gudanar...

READ ALSO
An Hana Yan Jarida Daukan Hukuncin Zaman Kotun Karar Apc
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

A ranar Laraba ne aka hana ‘yan jarida shiga harabar kotun da kotun sauraron kararrakin zaben gwamna...

READ ALSO
Argungu Gagarumar Bikin Al'adu Na Kamun Kifi
BY Hauwa Aliyu Balasa September 19, 2023 0

Bikin argungu wata hanya ce ta rayuwa ga al’ummar jihar Kebbi. Bikin yana kiyaye al'ada kuma yana i...

OUR CHANNELS:

Health Workers Threaten Nationwide Strike Over Controversial Allowance
BY Abiodun Saheed Omodara July 19, 2025 0

Medical practitioners in Ekiti and Ondo states have voiced strong opposition to a recent circular is...


Nigeria's Electricity Tariff Subsidy Soars to N1.94 Trillion in 2024, Marking a 219.67% Increase
BY Abiodun Saheed Omodara July 19, 2025 0

The electricity tariff subsidy from the Federal Government has increased significantly from N610 bil...


Tinubu Renamed University of Maiduguri in Honor of Late President Muhammadu Buhari
BY Abiodun Saheed Omodara July 18, 2025 0

President Bola Tinubu has approved the renaming of the University of Maiduguri in Borno State to Muh...


Obama’s Debunk Report on Divorce
BY Abiodun Saheed Omodara July 19, 2025 0

Former U.S. President Barack Obama and his wife, Michelle, have put to rest rumors regarding their m...


Bayelsa Govt. Cautions Principal Officers on Pension Delay
BY Abiodun Saheed Omodara July 18, 2025 0

The Bayelsa State Government has cautioned principal officers of local government councils to avoid...


NLC Decries Nigeria's Poor Labor Rights Record as National Disgrace
BY Abiodun Saheed Omodara July 18, 2025 0

The Nigeria Labour Congress (NLC) has expressed its worries about the nation's inadequate performanc...


Israeli Strike Hits Catholic Church in Gaza, Killing Two Civilians
BY Abiodun Saheed Omodara July 20, 2025 0

An Israeli airstrike on Gaza's sole Catholic Church resulted in the deaths of two individuals on Thu...


SSC Napoli Completes €25 Million Deal for Noa Lang from PSV
BY Abiodun Saheed Omodara July 19, 2025 0

Serie A champions Napoli confirmed on Thursday that they have signed Dutch forward Noa Lang from PSV...


Civil Defence Board Temporarily Closes Recruitment Portal for System Enhancements
BY Abiodun Saheed Omodara July 20, 2025 0

The Civil Defence, Correctional, Fire and Immigration Services Board has temporarily closed its recr...


Nigeria Should Aim for 60,000 Megawatts of Power Generation- Dangote
BY Abiodun Saheed Omodara July 19, 2025 0

President of the Dangote Group, Alhaji Aliko Dangote, argues that Nigeria's low electricity generati...


More Articles

Load more...

Menu