Would you like to receive notifications on latest updates of the following headlines?

Da Dumi-Dumi: Keyamo Ya Kaddamar Da Dabarun Hanyoyin Masana'antar Sufurin Jiragen Sama

POSTED ON September 13, 2023 •   Hausa      BY Hauwa Aliyu Balasa
Ministan sufurin jiragen sama da raya sararin samaniya, Festus Keyamo, ya kaddamar da taswirori guda uku na harkar sufurin jiragen sama a Najeriya. Hakan ya zo ne yayin da ya nemi afuwar kamfanonin jiragen sama na kasashen waje kan kudaden da suka makale kuma suka haddasa rikici a wannan fannin a Najeriya kusan shekaru biyu. Lokacin da yake jawabi a wajen taron sufurin jiragen sama karo na 7, wanda ya gudana a Abuja ranar Laraba, Keyamo ya ce,kiyaye dokoki, kula,gyara, bada hayar jirgin sama a matsayin wasu abubuwan da gwamnatin ta sa a gaba. Ya kuma yi bayanin cewa su ukun na da matukar muhimmanci ga ci gaban harkar sufurin jiragen sama. Ya koka da cewa abin kunya ne ga daukacin kasashen yammacin Afirka rashin samun kayayyakin aikin MRO na duniya, amma ya ba da tabbacin cewa kasar za ta jagoranci hakan. Ministan ya kuma nuna rashin jin dadinsa da makudan kudade na kamfanonin jiragen sama na kasashen waje a Najeriya. Sauran bayanai zasu biyo baya
0
READ ALSO
Tinubu Zai Yi Magana A Taron Kolin Yanayi Na Afirka
BY Hauwa Aliyu Balasa December 30, 2023 0

Ana sa ran shugaba Bola Tinubu zai yi jawabi a yau, 5 ga Satumba, da karfe 11 na safe, yayin cikakke...

READ ALSO
Taimakon Shugaba Tinubu Wajen Nasarar Aiki Shine Burina –Yahaya Bello
BY Hauwa Aliyu Balasa September 23, 2023 0

Gwamnan jihar Kogi Yahaya Bello, a ranar asabar ya bayyana cewa ba shi da wani buri a siyasance a ya...

READ ALSO
An Gurfanar Da Wasu Matasa A Kotu Bisa Zargin Tada Zaune Tsaye A Unguwar Wike
BY Hauwa Aliyu Balasa September 22, 2023 0

A ranar Juma’a ne rundunar ‘yan sanda ta gurfanar da wasu matasa uku a gaban wata kotun da ke Lugbe,...

READ ALSO
Gwamnatin Jihar Kwara Ta Sa Himma Wajen Bunkasa Ilimi Cikin Gaggawa
BY Hauwa Aliyu Balasa September 21, 2023 0

A cewar Gwamnan jihar Kwara, Abdulrahman Abdulrazaq samar da ingantaccen ilimi ga miliyoyin yaran da...

READ ALSO
Gwamnan Kano Ya Yi Watsi Da Hukuncin Kotu Ya Garzaya Kotun Daukaka Kara
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya ki amincewa da hukuncin kotun sauraron kararrakin zaben gwa...

READ ALSO
Saudiyya Ta Ware Wa Najeriya Gurbi 95,000-Hajjin Bana
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

Ma’aikatar Hajji da Umrah ta Saudiyya, a ranar Talata ta ware wa Najeriya gurabe 95,000 don gudanar...

READ ALSO
An Hana Yan Jarida Daukan Hukuncin Zaman Kotun Karar Apc
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

A ranar Laraba ne aka hana ‘yan jarida shiga harabar kotun da kotun sauraron kararrakin zaben gwamna...

READ ALSO
Argungu Gagarumar Bikin Al'adu Na Kamun Kifi
BY Hauwa Aliyu Balasa September 19, 2023 0

Bikin argungu wata hanya ce ta rayuwa ga al’ummar jihar Kebbi. Bikin yana kiyaye al'ada kuma yana i...

OUR CHANNELS:

FULL TEXT: President Tinubu’s second-year anniversary speech
BY Abiodun Saheed Omodara May 30, 2025 0

Fellow Nigerians, as we mark the second anniversary of our administration, I salute your resilience...


Former CBN Governor Seeks to Overturn Forfeiture of Abuja Estate
BY Abiodun Saheed Omodara May 30, 2025 0

ABUJA, Nigeria - Former Governor of the Central Bank of Nigeria, Godwin Emefiele, has filed a petiti...


MAY 29: Fubara Reaffirms Commitment to Rivers State Amid Political Turmoil
BY Abiodun Saheed Omodara May 29, 2025 0

RIVERS, Nigeria - Suspended Rivers State Governor, Siminalayi Fubara, has reaffirmed his commitment...


South Africa Surpasses Nigeria in Fuel Imports Amid Dangote Refinery Operations
BY Abiodun Saheed Omodara May 30, 2025 0

Nigeria has lost its long-standing title as Africa’s largest importer of refined petroleum pro...


Ogun Calls Athlete Protest "Impatience" Amid Unpaid Allowances
BY Abiodun Saheed Omodara May 30, 2025 0

OGUN, Nigeria - The Ogun State Government has labeled the protest held by athletes representing the...


SEC Flags Silverkuun Investment Cooperative as Unregistered, Warn Nigerians
BY Abiodun Saheed Omodara May 30, 2025 0

The Securities and Exchange Commission (SEC) has cautioned Nigerians about putting their money in un...


ECOWAS Leaders Stress Collective Responsibility in Combating Drug Abuse
BY Abiodun Saheed Omodara May 29, 2025 0

The Economic Community of West African States (ECOWAS) has urged its member countries to collaborate...


Nigeria to Launch 7,000 Digital Hospitals to Transform Rural Healthcare
BY Abiodun Saheed Omodara May 29, 2025 0

ABUJA, Nigeria - The minister of communications, innovation and digital economy, Bosun Tijani, says...


Buhari Urges Patience with Economic Reforms under Tinubu's Leadership
BY Abiodun Saheed Omodara May 29, 2025 0

Former President Muhammadu Buhari has told Nigerians that the ongoing economic reforms under his suc...


WHO Struggles to Stabilize Finances Amid $1.7 Billion Deficit and Major Donor Withdrawal
BY Abiodun Saheed Omodara May 29, 2025 0

The World Health Organization (WHO) attempted to stabilize its finances during its annual assembly t...


More Articles

Load more...

Menu