Would you like to receive notifications on latest updates of the following headlines?

Da Dumi-Dumi: Keyamo Ya Kaddamar Da Dabarun Hanyoyin Masana'antar Sufurin Jiragen Sama

POSTED ON September 13, 2023 •   Hausa      BY Hauwa Aliyu Balasa
Ministan sufurin jiragen sama da raya sararin samaniya, Festus Keyamo, ya kaddamar da taswirori guda uku na harkar sufurin jiragen sama a Najeriya. Hakan ya zo ne yayin da ya nemi afuwar kamfanonin jiragen sama na kasashen waje kan kudaden da suka makale kuma suka haddasa rikici a wannan fannin a Najeriya kusan shekaru biyu. Lokacin da yake jawabi a wajen taron sufurin jiragen sama karo na 7, wanda ya gudana a Abuja ranar Laraba, Keyamo ya ce,kiyaye dokoki, kula,gyara, bada hayar jirgin sama a matsayin wasu abubuwan da gwamnatin ta sa a gaba. Ya kuma yi bayanin cewa su ukun na da matukar muhimmanci ga ci gaban harkar sufurin jiragen sama. Ya koka da cewa abin kunya ne ga daukacin kasashen yammacin Afirka rashin samun kayayyakin aikin MRO na duniya, amma ya ba da tabbacin cewa kasar za ta jagoranci hakan. Ministan ya kuma nuna rashin jin dadinsa da makudan kudade na kamfanonin jiragen sama na kasashen waje a Najeriya. Sauran bayanai zasu biyo baya
0
READ ALSO
Tinubu Zai Yi Magana A Taron Kolin Yanayi Na Afirka
BY Hauwa Aliyu Balasa December 30, 2023 0

Ana sa ran shugaba Bola Tinubu zai yi jawabi a yau, 5 ga Satumba, da karfe 11 na safe, yayin cikakke...

READ ALSO
Taimakon Shugaba Tinubu Wajen Nasarar Aiki Shine Burina –Yahaya Bello
BY Hauwa Aliyu Balasa September 23, 2023 0

Gwamnan jihar Kogi Yahaya Bello, a ranar asabar ya bayyana cewa ba shi da wani buri a siyasance a ya...

READ ALSO
An Gurfanar Da Wasu Matasa A Kotu Bisa Zargin Tada Zaune Tsaye A Unguwar Wike
BY Hauwa Aliyu Balasa September 22, 2023 0

A ranar Juma’a ne rundunar ‘yan sanda ta gurfanar da wasu matasa uku a gaban wata kotun da ke Lugbe,...

READ ALSO
Gwamnatin Jihar Kwara Ta Sa Himma Wajen Bunkasa Ilimi Cikin Gaggawa
BY Hauwa Aliyu Balasa September 21, 2023 0

A cewar Gwamnan jihar Kwara, Abdulrahman Abdulrazaq samar da ingantaccen ilimi ga miliyoyin yaran da...

READ ALSO
Gwamnan Kano Ya Yi Watsi Da Hukuncin Kotu Ya Garzaya Kotun Daukaka Kara
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya ki amincewa da hukuncin kotun sauraron kararrakin zaben gwa...

READ ALSO
Saudiyya Ta Ware Wa Najeriya Gurbi 95,000-Hajjin Bana
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

Ma’aikatar Hajji da Umrah ta Saudiyya, a ranar Talata ta ware wa Najeriya gurabe 95,000 don gudanar...

READ ALSO
An Hana Yan Jarida Daukan Hukuncin Zaman Kotun Karar Apc
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

A ranar Laraba ne aka hana ‘yan jarida shiga harabar kotun da kotun sauraron kararrakin zaben gwamna...

READ ALSO
Argungu Gagarumar Bikin Al'adu Na Kamun Kifi
BY Hauwa Aliyu Balasa September 19, 2023 0

Bikin argungu wata hanya ce ta rayuwa ga al’ummar jihar Kebbi. Bikin yana kiyaye al'ada kuma yana i...

OUR CHANNELS:

Tinubu's call for investment sparks concerns in Belgium over future oil trade
BY Abiodun Saheed Omodara February 26, 2025 0

Belgium has expressed concerns regarding the possible loss of a significant share of its petroleum p...


SCSN urges FG to address socioeconomic struggles amidst Muslim political discontent
BY Abiodun Saheed Omodara February 26, 2025 0

The Supreme Council for Shari'ah Council in Nigeria (SCSN) has voiced its disappointment regarding t...


Abia launches education task force to boost school attendance
BY Abiodun Saheed Omodara February 26, 2025 0

ABIA,Nigeria (NAN)- The Commissioner for Basic and Secondary Education in Abia, Goodluck Ubochi, ann...


Niger allocates N300bn to transform educational sector
BY Abiodun Saheed Omodara February 26, 2025 0

MINNA, Nigeria (NAN) - The Niger government has planned to invest N300 billion in overhauling the ed...


Kuwait reaffirms commitment to educate 200,000 out-of-school children in Nigeria
BY Abiodun Saheed Omodara February 26, 2025 0

ABUJA, NIgeria (NAN) - The Kuwaiti government has reaffirmed its dedication to supporting 200,000 ou...


Anambra assembly voices concerns over Onitsha drug market closure impacting local economy
BY Abiodun Saheed Omodara February 26, 2025 0

ANAMBRA, Nigeria (NAN) - The Anambra House of Assembly has adopted a resolution urging the National...


Enugu lawmaker advocates tenant protection against excessive housing fees
BY Abiodun Saheed Omodara February 26, 2025 0

ENUGU, Nigeria (NAN) - A proposed bill aimed at regulating agency and legal fees for housing has pas...


Consumer protection agency challenges MultiChoice over unilateral price increases
BY Abiodun Saheed Omodara February 26, 2025 0

The Federal Competition and Consumer Protection Commission (FCCPC) has called on MultiChoice Nigeria...


Court charges attending Nurse, Exonerates Naira Marley and associates in Mohbad Case
BY Abiodun Saheed Omodara February 27, 2025 0

The Lagos State Magistrate Court located in Sabo, Yaba, has exonerated Nigerian artist Abdulazeez Fa...


DSVA unveils New initiatives to support survivors of domestic, sexual violence
BY Abiodun Saheed Omodara February 26, 2025 0

LAGOS, Nigeria - The Lagos State Domestic and Sexual Violence Agency (DSVA) has introduced two new i...


More Articles

Load more...

Menu