Would you like to receive notifications on latest updates of the following headlines?

Aminci Ne Yasa Shugaban Kasa Ya Bani Ministan Fct-Wike

POSTED ON September 12, 2023 •   Hausa      BY Hauwa Aliyu Balasa
Nyesom Wike, ministan babban birnin tarayya Abuja, ya bayyana cewa shugaba Bola Tinubu ya nada shi ministan babban birnin tarayya saboda amincewa da  ke tsakaninsu. Ministan ya bayyana hakan ne a lokacin da yake tattaunawa da ma’aikatan gwamnatin babban birnin tarayya Abuja a ranar Litinin, 11 ga watan Satumba 2023 Ya kuma sha alwashin biyan ‘yan kwangila, Wike ya kuma gargadi ‘yan kwangilar da ke kula da gyaran tituna 135 a babban birnin tarayya da kuma aikin injiniyan farar hula a kan bambancin kwangila. A lokacin da yake kaddamar da aikin titin a Abuja, ya bayyana cewa za a kammala sauran ayyukan titunan da ake gudanarwa cikin watanni shida. A cewar ministan, gwamnatinsa za ta biya duk ‘yan kwangilar da za su samu damar kammala ayyukan a wa’adin da aka sanya. Yayinda yake jaddada cewa“Shugaban  kasa ya amince da ni"shi ya sa ya tura ni FCT Tinubu ya ce ya kamata mu tabbatar muku da kyakkawar. Ministan ya ce yana matukar adawa da bambancin kwangilolin kuma ya gargadi ‘yan kwangilar da su ba da uzuri. Ya kuma ba da tabbacin cewa gwamnatinsa za ta biya ‘yan kwangilar kudadensu domin su samu damar gudanar da ayyukansu akan lokaci.
0
READ ALSO
Tinubu Zai Yi Magana A Taron Kolin Yanayi Na Afirka
BY Hauwa Aliyu Balasa December 30, 2023 0

Ana sa ran shugaba Bola Tinubu zai yi jawabi a yau, 5 ga Satumba, da karfe 11 na safe, yayin cikakke...

READ ALSO
Taimakon Shugaba Tinubu Wajen Nasarar Aiki Shine Burina –Yahaya Bello
BY Hauwa Aliyu Balasa September 23, 2023 0

Gwamnan jihar Kogi Yahaya Bello, a ranar asabar ya bayyana cewa ba shi da wani buri a siyasance a ya...

READ ALSO
An Gurfanar Da Wasu Matasa A Kotu Bisa Zargin Tada Zaune Tsaye A Unguwar Wike
BY Hauwa Aliyu Balasa September 22, 2023 0

A ranar Juma’a ne rundunar ‘yan sanda ta gurfanar da wasu matasa uku a gaban wata kotun da ke Lugbe,...

READ ALSO
Gwamnatin Jihar Kwara Ta Sa Himma Wajen Bunkasa Ilimi Cikin Gaggawa
BY Hauwa Aliyu Balasa September 21, 2023 0

A cewar Gwamnan jihar Kwara, Abdulrahman Abdulrazaq samar da ingantaccen ilimi ga miliyoyin yaran da...

READ ALSO
Gwamnan Kano Ya Yi Watsi Da Hukuncin Kotu Ya Garzaya Kotun Daukaka Kara
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya ki amincewa da hukuncin kotun sauraron kararrakin zaben gwa...

READ ALSO
Saudiyya Ta Ware Wa Najeriya Gurbi 95,000-Hajjin Bana
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

Ma’aikatar Hajji da Umrah ta Saudiyya, a ranar Talata ta ware wa Najeriya gurabe 95,000 don gudanar...

READ ALSO
An Hana Yan Jarida Daukan Hukuncin Zaman Kotun Karar Apc
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

A ranar Laraba ne aka hana ‘yan jarida shiga harabar kotun da kotun sauraron kararrakin zaben gwamna...

READ ALSO
Argungu Gagarumar Bikin Al'adu Na Kamun Kifi
BY Hauwa Aliyu Balasa September 19, 2023 0

Bikin argungu wata hanya ce ta rayuwa ga al’ummar jihar Kebbi. Bikin yana kiyaye al'ada kuma yana i...

OUR CHANNELS:

Tanzania,  Nigeria Lead Africa in Rising Fraud Rates- Report
BY Abiodun Saheed Omodara June 21, 2025 0

Tanzania and Nigeria have emerged as the leading countries in Africa for higher fraud rates, accordi...


Osun Raises Alarm Over Alleged Fund Diversion by CBN and AGF
BY Abiodun Saheed Omodara June 21, 2025 0

OSUN, Nigeria - The Osun State Government has expressed concern about a purported attempt by the Cen...


Nigeria Police Link Schoolgirl Cannabis Clip to Zimbabwe
BY Abiodun Saheed Omodara June 21, 2025 0

The Nigeria Police Force has addressed a widely circulated video on WhatsApp and social media, which...


Tinubu to Launch Multiple Development Projects Today in Kaduna
BY Abiodun Saheed Omodara June 21, 2025 0

KADUNA, Nigeria - President Bola Tinubu is anticipated to arrive in Kaduna State today for the inaug...


Tinubu Assembles High-Level Committee After Benue Tragedy
BY Abiodun Saheed Omodara June 21, 2025 0

President Bola Tinubu announced the formation of a committee on Wednesday aimed at restoring sustain...


Finidi George Leads Rivers United into 2025/26 Season Training Camp
BY Abiodun Saheed Omodara June 21, 2025 0

Rivers United's coach, Finidi George, has motivated his players as the Port Harcourt-based team kick...


Moses Simon Completes Move to Paris FC for €7 Million
BY Abiodun Saheed Omodara June 19, 2025 0

As reported by French news source Foot Mercato, Paris FC, a newly-promoted team in French Ligue 1, h...


Osimhen's Impressive Loan Spell Fuels Transfer Speculation
BY Abiodun Saheed Omodara June 21, 2025 0

Nigerian international Victor Osimhen remains at the center of significant transfer rumors, with Ita...


NDLEA Calls for Collective Action Against Drug Abuse in Nigeria
BY Abiodun Saheed Omodara June 21, 2025 0

The National Drug Law Enforcement Agency (NDLEA) has urged Nigerians and state governments to take r...


Tor Tiv Urges President Tinubu to Foster Lasting Peace in Benue State
BY Abiodun Saheed Omodara June 19, 2025 0

The Tor Tiv, Prof. James Ayatse, expressed that President Bola Tinubu has the ability to bring lasti...


More Articles

Load more...

Menu