Would you like to receive notifications on latest updates of the following headlines?

Aminci Ne Yasa Shugaban Kasa Ya Bani Ministan Fct-Wike

POSTED ON September 12, 2023 •   HAUSA      BY Hauwa Aliyu Balasa
Nyesom Wike, ministan babban birnin tarayya Abuja, ya bayyana cewa shugaba Bola Tinubu ya nada shi ministan babban birnin tarayya saboda amincewa da  ke tsakaninsu. Ministan ya bayyana hakan ne a lokacin da yake tattaunawa da ma’aikatan gwamnatin babban birnin tarayya Abuja a ranar Litinin, 11 ga watan Satumba 2023 Ya kuma sha alwashin biyan ‘yan kwangila, Wike ya kuma gargadi ‘yan kwangilar da ke kula da gyaran tituna 135 a babban birnin tarayya da kuma aikin injiniyan farar hula a kan bambancin kwangila. A lokacin da yake kaddamar da aikin titin a Abuja, ya bayyana cewa za a kammala sauran ayyukan titunan da ake gudanarwa cikin watanni shida. A cewar ministan, gwamnatinsa za ta biya duk ‘yan kwangilar da za su samu damar kammala ayyukan a wa’adin da aka sanya. Yayinda yake jaddada cewa“Shugaban  kasa ya amince da ni"shi ya sa ya tura ni FCT Tinubu ya ce ya kamata mu tabbatar muku da kyakkawar. Ministan ya ce yana matukar adawa da bambancin kwangilolin kuma ya gargadi ‘yan kwangilar da su ba da uzuri. Ya kuma ba da tabbacin cewa gwamnatinsa za ta biya ‘yan kwangilar kudadensu domin su samu damar gudanar da ayyukansu akan lokaci.
0
READ ALSO
Tinubu Zai Yi Magana A Taron Kolin Yanayi Na Afirka
BY Hauwa Aliyu Balasa December 30, 2023 0

Ana sa ran shugaba Bola Tinubu zai yi jawabi a yau, 5 ga Satumba, da karfe 11 na safe, yayin cikakke...

READ ALSO
Taimakon Shugaba Tinubu Wajen Nasarar Aiki Shine Burina –Yahaya Bello
BY Hauwa Aliyu Balasa September 23, 2023 0

Gwamnan jihar Kogi Yahaya Bello, a ranar asabar ya bayyana cewa ba shi da wani buri a siyasance a ya...

READ ALSO
An Gurfanar Da Wasu Matasa A Kotu Bisa Zargin Tada Zaune Tsaye A Unguwar Wike
BY Hauwa Aliyu Balasa September 22, 2023 0

A ranar Juma’a ne rundunar ‘yan sanda ta gurfanar da wasu matasa uku a gaban wata kotun da ke Lugbe,...

READ ALSO
Gwamnatin Jihar Kwara Ta Sa Himma Wajen Bunkasa Ilimi Cikin Gaggawa
BY Hauwa Aliyu Balasa September 21, 2023 0

A cewar Gwamnan jihar Kwara, Abdulrahman Abdulrazaq samar da ingantaccen ilimi ga miliyoyin yaran da...

READ ALSO
Gwamnan Kano Ya Yi Watsi Da Hukuncin Kotu Ya Garzaya Kotun Daukaka Kara
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya ki amincewa da hukuncin kotun sauraron kararrakin zaben gwa...

READ ALSO
Saudiyya Ta Ware Wa Najeriya Gurbi 95,000-Hajjin Bana
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

Ma’aikatar Hajji da Umrah ta Saudiyya, a ranar Talata ta ware wa Najeriya gurabe 95,000 don gudanar...

READ ALSO
An Hana Yan Jarida Daukan Hukuncin Zaman Kotun Karar Apc
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

A ranar Laraba ne aka hana ‘yan jarida shiga harabar kotun da kotun sauraron kararrakin zaben gwamna...

READ ALSO
Argungu Gagarumar Bikin Al'adu Na Kamun Kifi
BY Hauwa Aliyu Balasa September 19, 2023 0

Bikin argungu wata hanya ce ta rayuwa ga al’ummar jihar Kebbi. Bikin yana kiyaye al'ada kuma yana i...

OUR CHANNELS:

Business Owners in Abuja Raise Alarm over Rising Operational Costs and Falling Sales
BY Abiodun Saheed Omodara July 31, 2025 0

Business owners in the Federal Capital Territory have voiced their worries about the escalating cost...


33 African Startups Cease Operations in 30 Months Amid Shift to Sustainability
BY Abiodun Saheed Omodara July 30, 2025 0

In the last 30 months, from January 2023 to mid-2025, approximately 33 startups in Africa ceased ope...


Nigerian Financial Institutions Urged to Adopt Real-Time Tools to Combat Rising Fraud
BY Abiodun Saheed Omodara July 30, 2025 0

Financial institutions in Nigeria and throughout Africa have been encouraged to implement real-time...


Tragic Attack: Wild Elephants Kill Farmer in Ogun State
BY Abiodun Saheed Omodara July 31, 2025 0

A group of wild elephants from a government-protected forest has attacked and killed a farmer named...


Global Hunger Declines to 8.2% in 2024, Yet Africa and Western Asia See Rising Rates
BY Abiodun Saheed Omodara July 30, 2025 0

The recent report on the State of Food Security and Nutrition in the World reveals that around 8.2 p...


NDLEA Conducts Public Auction of Properties Linked to Drug Trafficking
BY Abiodun Saheed Omodara July 30, 2025 0

The National Drug Law Enforcement Agency (NDLEA) held a public auction yesterday for houses that wer...


FG warns as Ghanaians accuse Nigerians of Ritual Killings
BY Abiodun Saheed Omodara July 30, 2025 0

A group of Ghanaians protested against Nigerians, accusing them of engaging in widespread prostituti...


IGP Egbetokun Addresses Plight of Retired Police Officers
BY Abiodun Saheed Omodara July 30, 2025 0

The Inspector-General of Police, Kayode Egbetokun, stated on Tuesday that many retired police office...


Shettima Highlights Food Sovereignty in Tinubu's Emergency Declaration
BY Abiodun Saheed Omodara July 30, 2025 0

Vice President Kashim Shettima provided insights into the motivations behind President Bola Tinubu&r...


CAC Demands Annual Returns to Avoid Deregistration
BY Abiodun Saheed Omodara July 31, 2025 0

The Corporate Affairs Commission (CAC) has initiated a new round of removing companies that have not...


More Articles

Load more...

Menu