Would you like to receive notifications on latest updates of the following headlines?

Aminci Ne Yasa Shugaban Kasa Ya Bani Ministan Fct-Wike

POSTED ON September 12, 2023 •   HAUSA      BY Hauwa Aliyu Balasa
Nyesom Wike, ministan babban birnin tarayya Abuja, ya bayyana cewa shugaba Bola Tinubu ya nada shi ministan babban birnin tarayya saboda amincewa da  ke tsakaninsu. Ministan ya bayyana hakan ne a lokacin da yake tattaunawa da ma’aikatan gwamnatin babban birnin tarayya Abuja a ranar Litinin, 11 ga watan Satumba 2023 Ya kuma sha alwashin biyan ‘yan kwangila, Wike ya kuma gargadi ‘yan kwangilar da ke kula da gyaran tituna 135 a babban birnin tarayya da kuma aikin injiniyan farar hula a kan bambancin kwangila. A lokacin da yake kaddamar da aikin titin a Abuja, ya bayyana cewa za a kammala sauran ayyukan titunan da ake gudanarwa cikin watanni shida. A cewar ministan, gwamnatinsa za ta biya duk ‘yan kwangilar da za su samu damar kammala ayyukan a wa’adin da aka sanya. Yayinda yake jaddada cewa“Shugaban  kasa ya amince da ni"shi ya sa ya tura ni FCT Tinubu ya ce ya kamata mu tabbatar muku da kyakkawar. Ministan ya ce yana matukar adawa da bambancin kwangilolin kuma ya gargadi ‘yan kwangilar da su ba da uzuri. Ya kuma ba da tabbacin cewa gwamnatinsa za ta biya ‘yan kwangilar kudadensu domin su samu damar gudanar da ayyukansu akan lokaci.
0
READ ALSO
Tinubu Zai Yi Magana A Taron Kolin Yanayi Na Afirka
BY Hauwa Aliyu Balasa December 30, 2023 0

Ana sa ran shugaba Bola Tinubu zai yi jawabi a yau, 5 ga Satumba, da karfe 11 na safe, yayin cikakke...

READ ALSO
Taimakon Shugaba Tinubu Wajen Nasarar Aiki Shine Burina –Yahaya Bello
BY Hauwa Aliyu Balasa September 23, 2023 0

Gwamnan jihar Kogi Yahaya Bello, a ranar asabar ya bayyana cewa ba shi da wani buri a siyasance a ya...

READ ALSO
An Gurfanar Da Wasu Matasa A Kotu Bisa Zargin Tada Zaune Tsaye A Unguwar Wike
BY Hauwa Aliyu Balasa September 22, 2023 0

A ranar Juma’a ne rundunar ‘yan sanda ta gurfanar da wasu matasa uku a gaban wata kotun da ke Lugbe,...

READ ALSO
Gwamnatin Jihar Kwara Ta Sa Himma Wajen Bunkasa Ilimi Cikin Gaggawa
BY Hauwa Aliyu Balasa September 21, 2023 0

A cewar Gwamnan jihar Kwara, Abdulrahman Abdulrazaq samar da ingantaccen ilimi ga miliyoyin yaran da...

READ ALSO
Gwamnan Kano Ya Yi Watsi Da Hukuncin Kotu Ya Garzaya Kotun Daukaka Kara
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya ki amincewa da hukuncin kotun sauraron kararrakin zaben gwa...

READ ALSO
Saudiyya Ta Ware Wa Najeriya Gurbi 95,000-Hajjin Bana
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

Ma’aikatar Hajji da Umrah ta Saudiyya, a ranar Talata ta ware wa Najeriya gurabe 95,000 don gudanar...

READ ALSO
An Hana Yan Jarida Daukan Hukuncin Zaman Kotun Karar Apc
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

A ranar Laraba ne aka hana ‘yan jarida shiga harabar kotun da kotun sauraron kararrakin zaben gwamna...

READ ALSO
Argungu Gagarumar Bikin Al'adu Na Kamun Kifi
BY Hauwa Aliyu Balasa September 19, 2023 0

Bikin argungu wata hanya ce ta rayuwa ga al’ummar jihar Kebbi. Bikin yana kiyaye al'ada kuma yana i...

OUR CHANNELS:

Ex-D’Tigers coach Brown sets goals for new job
BY Abiodun Saheed Omodara July 9, 2025 0

The former head coach of the Nigerian men's national basketball team, D'Tigers,Mike Brown,has s...


U.S. Reduces Visa Duration for Nigerians to Three Months
BY Abiodun Saheed Omodara July 10, 2025 0

The U.S. Department of State has changed its five-year visa policy for Nigerians applying for non-im...


JAMB Sets 2024 Cut-Off Marks for Tertiary Institutions
BY Abiodun Saheed Omodara July 10, 2025 0

The Joint Admissions Matriculation Board announced the admission cut-off marks for universities, pol...


Federal Government Launches Exclusive Passport Office for Senior Officials
BY Abiodun Saheed Omodara July 10, 2025 0

ABUJA, Nigeria - The federal government on Tuesday, inaugurated a new passport front office in Abuja...


African Democratic Congress Claims Government Coercion to Weaken Opposition Coalition
BY Abiodun Saheed Omodara July 9, 2025 0

The African Democratic Congress (ADC) has accused President Bola Tinubu’s administration of ta...


FG Urges Judiciary to Strengthen Capital Market for Economic Growth
BY Abiodun Saheed Omodara July 9, 2025 0

The Federal Government has called on the judiciary to take a proactive role in strengthening the cap...


Reinventing Nigeria’s Fiscal Framework: A Call for Unity and Responsibility
BY Abiodun Saheed Omodara July 10, 2025 0

President Bola Tinubu has emphasized his government's dedication to allocating sufficient resources...


CBN Mandates Capital Restoration Plans for Banks: A Step Towards Regulatory Compliance
BY Abiodun Saheed Omodara July 8, 2025 0

The Central Bank of Nigeria has instructed banks to provide a capital restoration plan as part of it...


Nigeria Faces Teacher Shortage: Over 31 Million Learners Rely on Just 915,913 Educators
BY Abiodun Saheed Omodara July 9, 2025 0

According to data from the Universal Basic Education, only 915,913 teachers are available for at lea...


Tinubu Calls for Equitable Global Framework at BRICS Summit
BY Abiodun Saheed Omodara July 10, 2025 0

President Bola Tinubu has advocated for a more equitable global framework regarding climate action,...


More Articles

Load more...

Menu