Would you like to receive notifications on latest updates of the following headlines?

Aminci Ne Yasa Shugaban Kasa Ya Bani Ministan Fct-Wike

POSTED ON September 12, 2023 •   Hausa      BY Hauwa Aliyu Balasa
Nyesom Wike, ministan babban birnin tarayya Abuja, ya bayyana cewa shugaba Bola Tinubu ya nada shi ministan babban birnin tarayya saboda amincewa da  ke tsakaninsu. Ministan ya bayyana hakan ne a lokacin da yake tattaunawa da ma’aikatan gwamnatin babban birnin tarayya Abuja a ranar Litinin, 11 ga watan Satumba 2023 Ya kuma sha alwashin biyan ‘yan kwangila, Wike ya kuma gargadi ‘yan kwangilar da ke kula da gyaran tituna 135 a babban birnin tarayya da kuma aikin injiniyan farar hula a kan bambancin kwangila. A lokacin da yake kaddamar da aikin titin a Abuja, ya bayyana cewa za a kammala sauran ayyukan titunan da ake gudanarwa cikin watanni shida. A cewar ministan, gwamnatinsa za ta biya duk ‘yan kwangilar da za su samu damar kammala ayyukan a wa’adin da aka sanya. Yayinda yake jaddada cewa“Shugaban  kasa ya amince da ni"shi ya sa ya tura ni FCT Tinubu ya ce ya kamata mu tabbatar muku da kyakkawar. Ministan ya ce yana matukar adawa da bambancin kwangilolin kuma ya gargadi ‘yan kwangilar da su ba da uzuri. Ya kuma ba da tabbacin cewa gwamnatinsa za ta biya ‘yan kwangilar kudadensu domin su samu damar gudanar da ayyukansu akan lokaci.
0
READ ALSO
Tinubu Zai Yi Magana A Taron Kolin Yanayi Na Afirka
BY Hauwa Aliyu Balasa December 30, 2023 0

Ana sa ran shugaba Bola Tinubu zai yi jawabi a yau, 5 ga Satumba, da karfe 11 na safe, yayin cikakke...

READ ALSO
Taimakon Shugaba Tinubu Wajen Nasarar Aiki Shine Burina –Yahaya Bello
BY Hauwa Aliyu Balasa September 23, 2023 0

Gwamnan jihar Kogi Yahaya Bello, a ranar asabar ya bayyana cewa ba shi da wani buri a siyasance a ya...

READ ALSO
An Gurfanar Da Wasu Matasa A Kotu Bisa Zargin Tada Zaune Tsaye A Unguwar Wike
BY Hauwa Aliyu Balasa September 22, 2023 0

A ranar Juma’a ne rundunar ‘yan sanda ta gurfanar da wasu matasa uku a gaban wata kotun da ke Lugbe,...

READ ALSO
Gwamnatin Jihar Kwara Ta Sa Himma Wajen Bunkasa Ilimi Cikin Gaggawa
BY Hauwa Aliyu Balasa September 21, 2023 0

A cewar Gwamnan jihar Kwara, Abdulrahman Abdulrazaq samar da ingantaccen ilimi ga miliyoyin yaran da...

READ ALSO
Gwamnan Kano Ya Yi Watsi Da Hukuncin Kotu Ya Garzaya Kotun Daukaka Kara
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya ki amincewa da hukuncin kotun sauraron kararrakin zaben gwa...

READ ALSO
Saudiyya Ta Ware Wa Najeriya Gurbi 95,000-Hajjin Bana
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

Ma’aikatar Hajji da Umrah ta Saudiyya, a ranar Talata ta ware wa Najeriya gurabe 95,000 don gudanar...

READ ALSO
An Hana Yan Jarida Daukan Hukuncin Zaman Kotun Karar Apc
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

A ranar Laraba ne aka hana ‘yan jarida shiga harabar kotun da kotun sauraron kararrakin zaben gwamna...

READ ALSO
Argungu Gagarumar Bikin Al'adu Na Kamun Kifi
BY Hauwa Aliyu Balasa September 19, 2023 0

Bikin argungu wata hanya ce ta rayuwa ga al’ummar jihar Kebbi. Bikin yana kiyaye al'ada kuma yana i...

OUR CHANNELS:

Tinubu's call for investment sparks concerns in Belgium over future oil trade
BY Abiodun Saheed Omodara February 26, 2025 0

Belgium has expressed concerns regarding the possible loss of a significant share of its petroleum p...


SCSN urges FG to address socioeconomic struggles amidst Muslim political discontent
BY Abiodun Saheed Omodara February 26, 2025 0

The Supreme Council for Shari'ah Council in Nigeria (SCSN) has voiced its disappointment regarding t...


Abia launches education task force to boost school attendance
BY Abiodun Saheed Omodara February 26, 2025 0

ABIA,Nigeria (NAN)- The Commissioner for Basic and Secondary Education in Abia, Goodluck Ubochi, ann...


Niger allocates N300bn to transform educational sector
BY Abiodun Saheed Omodara February 26, 2025 0

MINNA, Nigeria (NAN) - The Niger government has planned to invest N300 billion in overhauling the ed...


Kuwait reaffirms commitment to educate 200,000 out-of-school children in Nigeria
BY Abiodun Saheed Omodara February 26, 2025 0

ABUJA, NIgeria (NAN) - The Kuwaiti government has reaffirmed its dedication to supporting 200,000 ou...


Anambra assembly voices concerns over Onitsha drug market closure impacting local economy
BY Abiodun Saheed Omodara February 26, 2025 0

ANAMBRA, Nigeria (NAN) - The Anambra House of Assembly has adopted a resolution urging the National...


Enugu lawmaker advocates tenant protection against excessive housing fees
BY Abiodun Saheed Omodara February 26, 2025 0

ENUGU, Nigeria (NAN) - A proposed bill aimed at regulating agency and legal fees for housing has pas...


Consumer protection agency challenges MultiChoice over unilateral price increases
BY Abiodun Saheed Omodara February 26, 2025 0

The Federal Competition and Consumer Protection Commission (FCCPC) has called on MultiChoice Nigeria...


Court charges attending Nurse, Exonerates Naira Marley and associates in Mohbad Case
BY Abiodun Saheed Omodara February 27, 2025 0

The Lagos State Magistrate Court located in Sabo, Yaba, has exonerated Nigerian artist Abdulazeez Fa...


DSVA unveils New initiatives to support survivors of domestic, sexual violence
BY Abiodun Saheed Omodara February 26, 2025 0

LAGOS, Nigeria - The Lagos State Domestic and Sexual Violence Agency (DSVA) has introduced two new i...


More Articles

Load more...

Menu