Would you like to receive notifications on latest updates of the following headlines?

Aminci Ne Yasa Shugaban Kasa Ya Bani Ministan Fct-Wike

POSTED ON September 12, 2023 •   Hausa      BY Hauwa Aliyu Balasa
Nyesom Wike, ministan babban birnin tarayya Abuja, ya bayyana cewa shugaba Bola Tinubu ya nada shi ministan babban birnin tarayya saboda amincewa da  ke tsakaninsu. Ministan ya bayyana hakan ne a lokacin da yake tattaunawa da ma’aikatan gwamnatin babban birnin tarayya Abuja a ranar Litinin, 11 ga watan Satumba 2023 Ya kuma sha alwashin biyan ‘yan kwangila, Wike ya kuma gargadi ‘yan kwangilar da ke kula da gyaran tituna 135 a babban birnin tarayya da kuma aikin injiniyan farar hula a kan bambancin kwangila. A lokacin da yake kaddamar da aikin titin a Abuja, ya bayyana cewa za a kammala sauran ayyukan titunan da ake gudanarwa cikin watanni shida. A cewar ministan, gwamnatinsa za ta biya duk ‘yan kwangilar da za su samu damar kammala ayyukan a wa’adin da aka sanya. Yayinda yake jaddada cewa“Shugaban  kasa ya amince da ni"shi ya sa ya tura ni FCT Tinubu ya ce ya kamata mu tabbatar muku da kyakkawar. Ministan ya ce yana matukar adawa da bambancin kwangilolin kuma ya gargadi ‘yan kwangilar da su ba da uzuri. Ya kuma ba da tabbacin cewa gwamnatinsa za ta biya ‘yan kwangilar kudadensu domin su samu damar gudanar da ayyukansu akan lokaci.
0
READ ALSO
Tinubu Zai Yi Magana A Taron Kolin Yanayi Na Afirka
BY Hauwa Aliyu Balasa December 30, 2023 0

Ana sa ran shugaba Bola Tinubu zai yi jawabi a yau, 5 ga Satumba, da karfe 11 na safe, yayin cikakke...

READ ALSO
Taimakon Shugaba Tinubu Wajen Nasarar Aiki Shine Burina –Yahaya Bello
BY Hauwa Aliyu Balasa September 23, 2023 0

Gwamnan jihar Kogi Yahaya Bello, a ranar asabar ya bayyana cewa ba shi da wani buri a siyasance a ya...

READ ALSO
An Gurfanar Da Wasu Matasa A Kotu Bisa Zargin Tada Zaune Tsaye A Unguwar Wike
BY Hauwa Aliyu Balasa September 22, 2023 0

A ranar Juma’a ne rundunar ‘yan sanda ta gurfanar da wasu matasa uku a gaban wata kotun da ke Lugbe,...

READ ALSO
Gwamnatin Jihar Kwara Ta Sa Himma Wajen Bunkasa Ilimi Cikin Gaggawa
BY Hauwa Aliyu Balasa September 21, 2023 0

A cewar Gwamnan jihar Kwara, Abdulrahman Abdulrazaq samar da ingantaccen ilimi ga miliyoyin yaran da...

READ ALSO
Gwamnan Kano Ya Yi Watsi Da Hukuncin Kotu Ya Garzaya Kotun Daukaka Kara
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya ki amincewa da hukuncin kotun sauraron kararrakin zaben gwa...

READ ALSO
Saudiyya Ta Ware Wa Najeriya Gurbi 95,000-Hajjin Bana
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

Ma’aikatar Hajji da Umrah ta Saudiyya, a ranar Talata ta ware wa Najeriya gurabe 95,000 don gudanar...

READ ALSO
An Hana Yan Jarida Daukan Hukuncin Zaman Kotun Karar Apc
BY Hauwa Aliyu Balasa September 20, 2023 0

A ranar Laraba ne aka hana ‘yan jarida shiga harabar kotun da kotun sauraron kararrakin zaben gwamna...

READ ALSO
Argungu Gagarumar Bikin Al'adu Na Kamun Kifi
BY Hauwa Aliyu Balasa September 19, 2023 0

Bikin argungu wata hanya ce ta rayuwa ga al’ummar jihar Kebbi. Bikin yana kiyaye al'ada kuma yana i...

OUR CHANNELS:

China to Advocate for African Rights on Global Stage
BY Abiodun Saheed Omodara May 31, 2025 0

The Chinese Counselor at the Ministry of Foreign Affairs, Shen Sha, has reiterated China's strong de...


China-Africa Institute to Launch First Museum in China Celebrating African History and Culture
BY Abiodun Saheed Omodara May 31, 2025 0

The China-Africa Institute, part of the Chinese Academy of Social Sciences, has unveiled plans to cr...


Botswana's Speaker Lauds China's Commitment to African Development
BY Abiodun Saheed Omodara May 31, 2025 0

The Speaker of the National Assembly of Botswana, Dithapelo Keorapetse, has praised China for its de...


WHO Calls for Immediate Ban on Flavored Tobacco Products to Protect Youth
BY Abiodun Saheed Omodara May 31, 2025 0

The World Health Organization (WHO) unveiled a new publication on Friday, urging governments to swif...


WHO Unveils New Vaccination Strategies to Protect Infants from RSV
BY Abiodun Saheed Omodara May 31, 2025 0

The World Health Organization announced on Friday its recommendations for two new vaccination option...


Federal Ministry Unveils Digital Village to Bridge Digital Divide in Abuja Community
BY Abiodun Saheed Omodara May 30, 2025 0

The Federal Ministry of Communications, Innovation and Digital Economy has launched a Digital Villag...


Niger Flood Claims 21 Lives, Amid Ongoing Rescue Efforts As Local Officials Report 60+ Fatalities
BY Abiodun Saheed Omodara May 30, 2025 0

MINNA, Nigeria - At least 21 individuals, including children and adults, have been confirmed dead, w...


NGO Calls for Tax Elimination on Sanitary Pads to Promote Menstrual Hygiene
BY Abiodun Saheed Omodara May 30, 2025 0

A non-governmental organization (NGO), FAB Treasure Foundation, urged the federal government on Thur...


Tinubu Commits to Collaborative Efforts with AfDB's New Leadership, Congratulate Sidi Tah
BY Abiodun Saheed Omodara May 30, 2025 0

President Bola Tinubu has praised the election of Sidi Tah as the ninth president of the African Dev...


Tinubu Champions Sports as Catalyst for Economic Growth at National Sports Festival
BY Abiodun Saheed Omodara May 30, 2025 0

OGUN, Nigeria - President Bola Tinubu has urged governments at all levels to utilize sports as a mea...


More Articles

Load more...

Menu